Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
Majalisar Dattawan Amurka ta amince da kudirin da ke neman hana Shugaba Donald Trump ci gaba da amfani da sojojin kasar wajen kai hare hare a Iran
Wani sako da aka samu daga imel na musamman ya nuna matakan da gwamnatin Amurka ke son dauka game da kasashen NATO da suka hada da Spain kan yakin Iran.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
A labarin nan, za a ji cewa ƙasar Isra'ila ta kama wasu sojojinta biyu da ake zargin sun hada kai suna aiki da jamhuriyar Musulunci ta Iran a yaƙin da ake yi.
Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
A labarin nan, za a ji sojojin Amurka da na Iran na ci gaba da aikin tare jiragen mai da ke ƙoƙarin wuce wa ta mashigar ruwan Hormuz, Wanda ya daga farashin fetur.
Shugaban kasar Amurka, Donadl Trump, ya yi magana kan batun kai hari kan Iran da makamin nukiliya. Shugaba Trump ya bayyana cewa ba ya bukatar ya yi amfani da shi.
Dan Sarkin Iran da ke zaman gudun hijira, Reza Pahlavi ya hadu da fushin wani matashia Jamus inda ya fesa masa ruwan tumatur a wuyan shi a wajen taro.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa mashigar Hormuz ta dawo karkashin ikon dakarun kasarsa. Trump ya ce shugabannin Iran na cikin dimuwa.
Labaran duniya
Samu kari