KNN ta bayyana yadda wata magana daga Aisha Kwankwaso ta zaburar da kokarin hada Rabiu Kwankwaso da Peter Obi domin tunkarar zaben shugaban kasa na 2027
KNN ta bayyana yadda wata magana daga Aisha Kwankwaso ta zaburar da kokarin hada Rabiu Kwankwaso da Peter Obi domin tunkarar zaben shugaban kasa na 2027
Shugaban Iran Mojtaba Khamenei ya bukaci kasashen Musulmi, musamman na Gulf, su hada kai domin fuskantar abin da ya kira “ainihin makiyi” tare da kare juna.
A labarin nan, za a ji jerin kasashen da Jamus ta aminta su shiga kasarta ba tare da biza ba matukar ba za su wuce wasu kayyadajjen lokaci ba na ziyara.ss
Qatar ta ayyana zaman makoki na kwanaki hudu bayan rasuwar tsohon Sarkin ƙasar, Sheikh Hamad bin Khalifa Al Thani, wanda ya rasu yana da shekara 74.
Rundunar juyin juya hali ta Iran ta dauki matakin rufe mashigar ruwa ta Hormuz biyo bayan hare-haren da Amurka da kai wasi biranen kasar ta Musulunci.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce Iran ta wallafa jerin shugabannin kasashen waje 13 da ta ce za a dauki fansa a kansu bayan kashe marigayi Jagoran Koli Ayatollah Ali Khamenei.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya nuna alhininsa kan mutuwar Sanata Lindsey Graham. Sanata Lindsey Graham dai ya bar duniya yana da shekara 71.
Sanatan Amurka Lindsey Graham mai shekara 71, daya daga cikin manyan abokan Donald Trump, ya rasu bayan fama da gajeriyar rashin lafiya yar bazata.
Tsohon Sarkin Qatar, Sheikh Hamad bin Khalifa Al Thani, ya rasu yana da shekara 74. Ya jagoranci kasar daga 1995 zuwa 2013 kafin ya mika mulki ga dansa.
Rundunar kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta sanar da cewa ta kai wani harin ban mamaki kan tashar jiragen ruwan Duqm inda kadarorin Amurka suke.
Labaran duniya
Samu kari