Ministocin cikin gida na kasashen Saudiyya da Qatar sun tattauna ta wayar tarho kan tasirin yakin Iran da Amurka/Isra'ila a yankin Gabas ta Tsakiya.
Ministocin cikin gida na kasashen Saudiyya da Qatar sun tattauna ta wayar tarho kan tasirin yakin Iran da Amurka/Isra'ila a yankin Gabas ta Tsakiya.
Kasar Isra’ila ta kaddamar da sababbin hare-hare a birnin Tehran da ke Iran da Beirut bayan rikicin da ya biyo bayan harin Amurka da Isra’ila kan Iran.
Isra'ila ta rufe Al-Aqsa a Ramadan yau 3 ga Maris, 2026 saboda yaƙin Iran. An hana sallah yayin da Falasɗinawa ke zargin ƙwace ikon masallacin da ƙarfin soja.
Gwamnatin Faransa ta tura jiragen yaki a UAE domin kare sansanin sojinta daga hare-haren da Iran ke kaiwa kasashen da ke Gabas ta Tsakiya bayan harin Isra'ila/Amurka
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa yakik da kasarsa tare da hadin gwiwar Amurka ta fara da Iran ba zai dauki dogon lokaci ba.
Likitan da ke kula da shugaban Amurka, Donald Trump ya yi bayani game da fitowa kurji a wuyan Trump. Ya ce kurjin zai shafe mako kusan 4 saboda aiki da magani.
Amurka da Isra'ila sun hada kai sun farmaki Iran a daidai lokacin da kasashen ke ci gaba da tattaunawa, lamarin da ya jawo barkewar yaki da jamhuriyar musulunci.
Gwamnatin Saudiyya ta sanar da cewa wasu hare-hare sun shafi ofishin jakadancin Amurka da ke birnin Riyadh. Donald Trump ya ce za su dauki mataki.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Jamus ta yi ƙarin bayani game da dalilin da ya sa ta adanawa Isra'ila jirgin Benjamin Netanyahu yayin da Iran ta buɗe wuta.
Trump ya bayyana dalilin kisan Khamenei da hare haren da Amurka ke ci gaba da kai wa Iran. Ya ce an nutsar da jiragen ruwa 10 domin hana Iran kera makaman nukiliya.
Labaran duniya
Samu kari