Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
An bayyana asalin Cole Tomas Allen, tsohon dalibin Caltech kuma malami, a matsayin wanda ya bude wuta a taron 'yan jaridu inda Shugaba Trump yake halarta.
A labarin nan za a ji cewa majalisar dokokin Amurka ta fara neman bayanai game da harin da dakarun kasar suka kai Najeriya bisa umarnin Donald Trump a 2025.
Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
'Dan bindiga Cole Tomas Allen ya kai hari wurin taron 'yan jaridu a Washington, inda Shugaba Trump ya tsira kuma ya lashi takobin ci gaba da yaki da Iran.
A labarin nan, za a ji yadda wani matashi mai suna Cole Tomas Allen ya kainwa shugaban Amurka da bakinsa hari a birnin Washington DC, an yi ran da shi cikin gaggawa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Wakilan Amurka Kushner da Witkoff za su isa Pakistan ranar 26 ga Afrilu, 2026, domin tattaunawa da Iran yayin da ake fuskantar rikici a Lebanon da Isra'ila.
Labaran duniya
Samu kari