KNN ta bayyana yadda wata magana daga Aisha Kwankwaso ta zaburar da kokarin hada Rabiu Kwankwaso da Peter Obi domin tunkarar zaben shugaban kasa na 2027
KNN ta bayyana yadda wata magana daga Aisha Kwankwaso ta zaburar da kokarin hada Rabiu Kwankwaso da Peter Obi domin tunkarar zaben shugaban kasa na 2027
Shugaban Iran Mojtaba Khamenei ya bukaci kasashen Musulmi, musamman na Gulf, su hada kai domin fuskantar abin da ya kira “ainihin makiyi” tare da kare juna.
Firaministan Malaysia, Anwar Ibrahim, ya ce duk wani ɗan Isra'ila da aka gano yana cikin ƙasar za a kore shi nan take saboda Malaysia ba ta amince da Isra'ila ba.
Amurka ta amince da sayar wa Saudiyya makamai da kayan kariyar sama na kusan dala biliyan 1.96 domin ƙarfafa tsaronta da haɗin gwiwa da dakarun ƙawaye.
Gwamnatin Iran ta yi Allah wadai da hare haren da Amurka ta kai yankin Asibitin Kwararru na Baghaei da ke kudancin kasar, ta bayyan shi a matsayin ta'sa.
Wasu ɓarayi sun kai hari tare da yunƙurin shiga gidan tauraron Spain, Lamine Yamal, bayan nasarar da ƙasarsa ta samu kan Faransa. 'Yan sanda sun fara bincike.
Majalisar wakilan Amurka ta fara nazari kan wani kuduri da ke naman dakatar da duk wani tallafi da ksar ke bai wa Najeriya har sai tsafo ya inganta.
Limamin coci ɗan Najeriya, Fasto Benjamin Madu, ya rasu a Massachusetts bayan an umurce shi ya koma Najeriya saboda ƙarewar takardar izinin zamansa ta aiki.
Rahotanni sun nuna cewa Najeriya na ci gaba da amfana da tallafin Amurka a bangarori daban daban da suka hada da makamashi da gina ababen more rayuwa.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya umarci Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu da ya janye sojojin shi daga kasashen Syria da Lebanon a waya da suka yi.
Shugaban marasa rinjaye na Majalisar Dattawan Amurka, Chuck Schumer, ya ragargaji Donald Trump kan yakin Amurka da Iran. Ya ce ba za su amince ba.
Labaran duniya
Samu kari