Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Rundunar yan sandan kasar Ghana ta bayyana wata doka da ta hana cutar mata ko miji a tarayyar aure, ta ce za a iya daure duk wanda ya yi laifi a gidan yari.
Gwamnatin Najeriya ta jajanta wa Amurka bisa ambaliyar ruwan da ta kashe mutane 120 a jihar Texas. Ana cigaba da neman mutanen da aka rasa bayan ambaliyar.
Shugaba Trump ya ziyarci Texas don duba ambaliyar da ta kashe mutane 120, zai gana da iyalai da jami’an ceto, yayin da har yanzu ba a gano mutane 160 ba.
Hukumomin ƙasar Iran sun zargi Isra'ila da kashe ƴan jarida 12 a yakin da suka yi kwanaki 12 suna musayar wuta, an kashw ɗaruruwan mutane a wannan lokaci.
Al'ummar Musulmi na faɗin duniya na alhinin rasuwar fitaccen malamin, Sheikh Dr. Rabi’ ibn Hadi al-Madkhali ya rasu a ranar Laraba 10 ga watan Yulin 2025.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yaba da Turancin shugaban Liberia, Joseph Boakai, yana mamakin yadda yake magana cikin kwazo a gaban shugabanni.
Firaministan Isra'ila, Benjamim Netanyahu ya kai ziyara ƙasar Amurka kuma ya samu ganawa da Shugaba Donald Trump ranar Talata, sun tattauna kan Gaza da Iran.
Shugaban Amurka ya yi barazanar laftawa Najeriya da wasu kasashen BRICS sabon haraji na kasi 10. Masana sun bayyana cewa hakan zai shafi tattalin Najeriya.
An tsinci gawar Starovoit, ministan harkokin sufurin Rasha, da harbin kansa a kusa da Moscow, bayan korarsa daga aiki da kuma zargi da hannu a badakalar Kursk.
Shugaban Iran, Pezeshkian, ya ce za su iya warware sabani da Amurka ta hanyar tattaunawa, amma amana ce kalubale bayan yunkurin kisan gilla da Isra'ila ta masa.
Labaran duniya
Samu kari