Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Isra’ila ta zargi Iran da amfani da ofishin jakadancinta a Landan wajen daukar mutane don ayyukan ta’addanci, tana cewa kariyar diflomasiyya ba za ta boye barna ba.
Gwamnatin Trump na nazarin tayin Iran na bude mashigin Hormuz muddin aka janye takunkumi, amma rashin maganar nukiliya na kawo cikas ga yarjejeniyar.
Kasar Hadaddiyar Daular Larabawa ta sanar da ficewa daga kungiyar OPEC sakamakon yakin Iran, matakin da ake ganin zai ba kasar damar kara yawan man da take samarwa.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa kasar Iran ta kama hanyar rugujewa, ya ce sun roki ya bude mashigar ruwa ta Hormuz domin ci gaba da hada-hada.
Mutum 14 sun rasu a hatsarin jirgin sama a Sudan ta Kudu sakamakon rashin kyawun yanayi, yayin da wasu suka kwashe miliyoyin daloli a hatsarin jirgi a Paraguay.
Wani jirgin kasar Rasha da ke da alaka da abokin Vladimir Putin ya wuce ta kusa da mashiga Hormuz da Amurka ta jibge sojoji domin hana jiragen ruwa wucewa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya nuna adawa da sababbin sharuddan da kasar Iran ta gabatar musamman kan batun shirin makamashin nukiliyarta.
Gwamnatin Amurka ta gurfanar da Cole Tomas Allen da aka zarga da yunkurin kashe Donald Trump. An nuna wukake da bindigogi da ya tanada domin kashe Trump.
Hukumomin kasar Amurka na ci gaba da bincike kan harin da wani dan bindiga, Cole Tomas ya kai taron yan jaridar White House da Shugaba Trump ya halarta.
Labaran duniya
Samu kari