Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun hutu don bukukuwan karamar Sallah ta shekarar 2026. Ta bukaci a ci gaba da yi wa kasa addu'o'in zaman lafiya.
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun hutu don bukukuwan karamar Sallah ta shekarar 2026. Ta bukaci a ci gaba da yi wa kasa addu'o'in zaman lafiya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan yakin da kasarsa ke y sa Jamhuriyar Iran. Trump ya bayyana cewa ya yi mamakin abin da ya gani.
Wata majiya da ke da alaka da yakin da ake a Gabas ta Tsakiya ta ce Rasha na ba Iran taimako game da bayanan motsin sojojin Amurka domin ragargazarsu.
Fadar White House ta tabbatar da cewa shugaban kasa, Donald Trump ya shirya halartar taron karbar dakarun sojojin Amurka shida da Iran ya yi ajalinsu a Kuwait.
Indiya ta ceto sojojin ruwa na Iran 183. Trump ya buƙaci Iran ta miƙa wuya ba sharaɗi, yayin da Isra'ila ta daki mazaunai 400 a Tehran da Kermanshah yau.
Dan Majalisar dokokin Amurka, Riley Moore ya bayyana cewa har yanzu ana muzgunawa kiristoci a Najeriya, ya koka kan kona wata coci a Wukari kwanan nan.
Mayakan kungiyar Hezbollah sun yi arangama da dakarun sojojin kasar Isra'ila. Fadan da aka gwabza ya jawo an raunata wasu sojojin Isra'ila ciki har da dan Minista.
Shugaban Amurka, Donald J. Trump ya bayyana cewa mika wuya ba tare da sanya wasu sharudda ba ne kadai za su iya ceton kasar Iran da yaki da Amurka.
Rundunar sojojin Iran sun yi ikirarin kai hari kan wani jirgin yakik Amurka da na Isra'ila, alsun ci gaba da kai hare-hare yayin da aka shiga rana ta bakwai.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce ba zai tura sojoji kasar Iran ba yayin da suke gwabza yaki da Tehran. An shafe kwana bakwai ana gwabza yakin a Gabas ta Tsakiya.
Iran ta harba makamai masu linzami zuwa birnin Tel-Aviv na kasar Isra'ila. Makaman da aka harba sun haifar da fashe-fashe a birnin yayin da ake ci gaba da yaki.
Labaran duniya
Samu kari