Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Gwamnatin kasar China ta caccaki Amurka da Donald Trump kan hare-hare da suka kai kasar Iran. China ta ce yakin Iran haramtacce ne yayin ganawa da Tehran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta rasa karfin soji sosai, yana mai cewa kamata ya yi Tehran ta daga tutar mika wuya domin kawo karshen rikicin.
Akalla sojojin Chadi 24 ne suka mutu a wani sabon hari da Boko Haram ta kai sansanin Barka Tolorom dake yankin tafkin Chadi a daren Litinin na 2026.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa ya dakatar da shirin bude mashigar ruwan Hormuz da ya bayyana cewa zai yi da karfin sojan kasar Amurka.
An harbe babban malamin addini Maulana Muhammad Idrees har lahira a Pakistan a ranar 5 ga Mayu, 2026, lamarin da ya haifar da gagarumar zanga-zanga.
Ministan harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka ce kadai ƙasar da ke da ƙarfin sake buɗe mashigin Hormuz idan rikici ya hana zirga-zirgar jiragen ruwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya bayyana cewa Amurka za ta ci gaba da kare zirga-zirgar jiragen ruwa a mashigin Hormuz domin tabbatar da cinikayyar duniya.
Shugabannin kasashe Ukraine da Rasha sun sanar da tsagaitar dakatar da yaki. Sai dai Vladimir Putin da Volodymyr Zelenskiy sun sunar da lokaci daban-daban.
Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Labaran duniya
Samu kari