Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Tirmidhy Usamat, ya rasu a Osun, yayin da aka gudanar da jana’izarsa a Osogbo ranar Lahadi 30 ga watan Agustan 2026.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Tirmidhy Usamat, ya rasu a Osun, yayin da aka gudanar da jana’izarsa a Osogbo ranar Lahadi 30 ga watan Agustan 2026.
Shugaban Iran Mojtaba Khamenei ya bukaci kasashen Musulmi, musamman na Gulf, su hada kai domin fuskantar abin da ya kira “ainihin makiyi” tare da kare juna.
Bidiyon da ya yaɗu yana ikirarin Donald Trump ya faɗi yayin shiga motar shugaban ƙasa ya kasance na bogi. Bincike ya tabbatar an ƙirƙire shi ne da fasahar AI.
Amurka ta kakaba sabon harajin shigo da kayayyaki kan Najeriya da wasu ƙasashe 59, inda Najeriya za ta fuskanci harajin 12.5% saboda kayayyakin aikin tilas.
Kotun bincike a Landan ta bayyana cewa Yarima Abdullah bin Fahad na Saudiyya ya mutu ne sakamakon haɗa barasa, GHB da magungunan rage damuwa a wani otel.
Shugaba Donald Trump ya gargadi Rasha da China kan bai wa Iran makamai, yayin da Tehran ta ce ba za ta amince da tsagaita wuta ba sai an biya buƙatunta.
Jirgin ruwa mai saukar ungulu dauke da mutum 11 ya yi hatsari a Washington, inda aka ceto dukkan fasinjoji kafin wuta ta kama jirgin, yayin da FAA ta fara bincike.
Kasar China ta yi Allah wadai da sababbin harajin Amurka kan kayayyaki, tana gargadin cewa matsalaa kasuwanci ba zai amfani kowace ƙasa ba a duniya.
A labarin nan, za a ji cewa dalilin tsohuwar Firaminista da aka hambarar da gwamnatin ta, Sheikh Hasina, shugaban kasar Bangladesh ya yi murabus.
Gwamnatin Donald Trump tana nazarin kai harin soji kan ƙungiyar JNIM mai alaƙa da al-Qaeda a Mali domin ɗakile ta'addanci a yankin Yammacin Afirka.
Kotun tarayya ta yanke wa Vance Boelter hukuncin daurin rai da rai saboda kashe Melissa Hortman da mijinta, yayin da iyalansu suka bayyana radadin da suke ciki.
Labaran duniya
Samu kari