Salisu Ibrahim
5628 articles published since 29 Dis 2020
5628 articles published since 29 Dis 2020
Wata gobara ta lakume wani bangare a gidan cin abincin Kayat da ke birnin Maiduguri, lamarin da ya dauki hankali. An tura ma'aikatan kwana-kwana don ceto jama'a.
Kungiyar Musulman Najeriya ta fitar da sanarwa tare da bankado abin da ake nufi da batun yiwa kiristoci kisan gilla a kasar kamar yadda aka yayata kwanan nan.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar Labour a jihar Anambra ya ce bai gamsu da abin da aka sanar na zaben gwamna ba, ya ce dole akwai wata makarkashiya a cikin zaben.
Dan takarar gwamna a jihar Anambra a karkashin ADC ya ce bai gamsu da sakamakon zaben ba saboda yadda aka gudanar da zaben a tsarin da yake ganin ba daidai bane.
A tarihin Najeriya, an samu lokutan da kasar ta shiga yaki da wasu kasashe saboda dalilai da dama da ke alaka ta diflomasiyya da dai kawo dauki kan wasu.
Wata mata a kasar Bangladesh ta rasu ta bar kudade masu tarin yawa duk da kasancewarta mai bara tsawon sheakru 40 a rayuwarta ba tare da amfani da kudin ba.
Gwamnatin Najeriya ta sake cire sunayen wadanda ta yi afuwa bayan da aka yi ta sukar jerin wadanda aka bayyana za a sake daga magarkama a Najeriya.
Ana fargabar zaman Lapai bayan da wata tankar mai ta kife a hanya, ana ci gaba da aikin kwashe man da ke cikinta, lamarin da ya jawo hankalin jama'a a yankin.
Tuni an tura sunayen garuruwa shida ake tunanin za a zabi daya ta zama jiha a yankin Kudancin Najeriya bayan da majalisa ta amince da bukatar da aka gabatar.
Salisu Ibrahim
Samu kari