Abdullahi Abubakar
5740 articles published since 28 Afi 2023
5740 articles published since 28 Afi 2023
Wasu mazauna Kano sun nuna damuwa kan gayyatar Sarki Muhammadu Sanusi II da yan sanda suka yi zuwa birnin Abuja inda suka ce ana son ta da rigima ne a jihar.
Rundunar ‘yan sanda a Gombe ta nesanta kanta daga zargin malamin Musulunci, Sheikh Adam Muhammad Albany kan kisan wani matashi a azumin watan Ramadan.
Rahotanni sun tabbatar da cewa ana hasashen farashin man fetur zai sauka a Najeriya, biyo bayan faduwar farashin danyen man Brent a kasuwar duniya zuwa $65 a ganga.
Wani matashi da ke daya daga cikin ɗaliban marigayi Malam Idris Dutsen Tanshi wanda ke tare da shi a lokacin rasuwarsa ya bayyana yadda lamarin ya faru a gidansa.
Bayan rasa rai a yayin bikin sallah a Kano, rundunar ‘yan sanda ta gayyaci Sarki Muhammadu Sanusi II, zuwa Abuja saboda rikicin da ya faru yayin bukukuwa.
Bayan wasiyyar da Sheikh Idris Dutsen Tanshi ya bari, babban malami a Kaduna, Malam Ibrahim Aliyu ya jinjinawa daliban marigayin bisa mutunta wasiyyar da ya bari.
Bayan rashin da aka yi na Galadiman Kano, shugaban jam'iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya dura a jihar Kano a yau Asabar 5 ga watan Afrilun 2025.
Yayin da ake ta kokarin dakile matsalar tsaro a Arewa, Sheikh Murtala Bello Asada ya sake tasowa da bayanai kan yadda matsalar tsaro ke ƙara kamari a yankin.
Rahotanni sun ce rundunar ‘yan sandan Kaduna ta nesanta kanta daga wani mutumi Hadaina Hussaini da ake zargi da yin barazanar kisan yan Kudu a Arewa.
Abdullahi Abubakar
Samu kari