Abdullahi Abubakar
6404 articles published since 28 Afi 2023
6404 articles published since 28 Afi 2023
Kasar Iran ta gargadi Amurka kan tura karin sojoji Gabas ta Tsakiya, tana cewa tana sa ido sosai kan dukkan motsin rundunar yayin da ake ci gaba da yaki.
Wani mutum mai suna Hamisu Abdullahi mai shekaru 38 ya shiga hannu bayan ya yi ihu “ba ruwa, ba wuta” lokacin ziyarar gwamnan Niger a Suleja da ke jihar.
Shugaban Ukraine, Volodymyr Zelenskiy ya ce kasarsa ta samu hujja karara cewa Rasha na bai wa Iran bayanan sirri, lamarin da zai kara tsawaita rikicin.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce Iran ta ba Amurka “kyauta mai daraja sosai” da ta shafi mai da gas da mashigar Strait of Hormuz yayin da ake ci gaba da yaki.
Malam Yusuf Haruna Baban Chinedu ya zargi Fasto Ezekiel Dachomo da kasancewa tsohon ɗan fashi, yana cewa ya ƙirƙiri labarin haduwarsa da Yesu bayan harin banki.
Jami'an hukumar EFCC a Abuja ta kai samame gidan tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami a Maitama da ke birnin, domin kwace kadararsa ba tare da takardar kotu ba.
Bayan ikirarin cafke Malamin addinin Musulunci daga Kaduna, Malam Ahmad Umar, ya musanta rahoton cewa DSS ta kama shi bayan ziyarar Mr. Peter Obi.
Yayin da ake ci gaba da yaki a Gabas ta Tsakiya, Iran ta sake harba makamai masu linzami zuwa Isra’ila, inda aka samu raunuka a birnin Tel Aviv na ƙasar.
Ministoci shida a gwamnatin Tinubu na shirin murabus kafin 31 ga Maris domin zaben 2027, duba canje-canje a siyasar Najeriya da wannan mataki ya janyo.
Abdullahi Abubakar
Samu kari