Abdullahi Abubakar
7226 articles published since 28 Afi 2023
7226 articles published since 28 Afi 2023
Magoya bayan tsohon Ministan Harkokin Waje, Yusuf Maitama Tuggar, sun yi watsi da ikirarin bayyana Mohammed Abdullahi Abubakar a matsayin ɗan takarar APC na 2027.
Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi maraba da Kelmi Jacob Lazarus, tsohon ɗan takarar gwamnan SDP a zaɓen 2023 na Gombe, bayan ya koma cikinta.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce kullum yana roƙon matarsa ta yi addu'ar Shugaba Bola Tinubu ya ci gaba da ba shi cikakken goyon baya.
Sanata Tommy Tuberville ya bayyana cewa marigayi Lindsey Graham ya kira mai tsara jadawalinsa yana korafin ciwon kirji bayan dawowarsa daga wata tafiya.
Wani matashi mai suna Ahmad Gamji ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya ba Dr. Bala Wunti babban mukami saboda gogewa da ƙwarewarsa a harkar man fetur.
Janar Yakubu Gowon ya ce marigayi Muhammadu Buhari ya mulki Najeriya cikin adalci, ba tare da fifita wani yanki ba, yana bai wa dukkan jihohi kulawa iri ɗaya.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bukaci Majalisar Ɗinkin Duniya da hukumomin duniya su binciki sace ɗalibai da malamai a Oriire domin tabbatar da gaskiya.
Senata Usman Bayero Nafada, tsohon sanata mai wakiltar Gombe ta Arewa, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP bayan ya mika takardar murabus a hukumance.
Sanata Lindsey Graham ya yi martani cikin rashin tsoro ga barazanar Iran kwanaki biyar kafin rasuwarsa, bayan an nuna hotonsa a jana'izar Ali Khamenei.
Abdullahi Abubakar
Samu kari