Abdullahi Abubakar
5748 articles published since 28 Afi 2023
5748 articles published since 28 Afi 2023
Jam'iyyar APC a jihar Anambra ta yi fatali da matakin Shugaba Bola Tinubu na nadin Bianca Ojukwu a matsayin Minista inda ta zargi shugaban da cin amanarta.
Gamayyar sarakunan gargajiya a jihar Osun sun jefa wani basarake a matsala bayan zarginsa da neman handame wasu filaye a jihar da ke Kudancin Najeriya.
Tsohon dan Majalisar Tarayya a Kwara, Hon. Aliyu Ahman- Pategi wanda ya wakilci mazabar Edu/ Patigi a jihar na tsawon shekaru 12 ya riga mu gidan gaskiya.
Mutane uku sun rasa rayukansu bayan jirgi mai saukar ungulu ta fadi a birnin Port Harcourt da ke jihar Rivers inda mutane uku suka rasa rayukansu dalilin haka.
Ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya yi magana kan sauran Ministoci da aka sallama inda ya yabawa Bola Tinubu kan daukar matakin da ya yi a gwamnatinsa.
Tsohon shugaban hukumar zabe a Najeriya, Farfesa Humphrey Nwosu ya riga mu gidan gaskiya a birnin Virginia da ke Amurka yana da shekaru 83 a duniya.
An garzaya da fitaccen dan Daudu a Najeriya, Idris Okuneye da aka fi sani da Bobrisky zuwa wani asibiti a Lagos kan rashin lafiya da yake fama da ita na ciwon nono.
Tsohuwar Ministar harkokin mata, Uju Kennedy Ohanenye ta yi magana awanni kadan bayan sallamar ta daga mukaminta inda ta yi godiya ga Shugaba Bola Tinubu.
Wata matashiya mai suna Balkisu ta bayyana irin tsananin so da take yiwa shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu inda ta ce da aure take son shi.
Abdullahi Abubakar
Samu kari