Wike ya sumbaci matarsa a ranar murnan bikin yanci kai

Wike ya sumbaci matarsa a ranar murnan bikin yanci kai

Gwamnan jahar Ribas, Nyesom Wike baya taba gajiya da nuna ma duniya irin son da yakema matarsa mai suna Suzette Eberechi.

Wike ya sumbaci matarsa a ranar murnan bikin yanci kai

Gwamnan jahar Ribas, Nyesom Wike yana sumbatar matarsa a cikin jama'a

Gwamnan dai yakan nunama matar nasa soyayya koda a gaban mutane ne, kamar yadda ya faru a ranar Asabar 1 ga watan Oktoba.

A ranar bikin murnan 'yancin kan kasar nan ne nacikar ta shekaru 56 daya gudana a jahar Port Harcourt, Gwamnan Wike, an ganshi yana sumbatar matarshi a gaban jama'a inda yake nuna mata tsantsar so.

Wike ya sumbaci matarsa a ranar murnan bikin yanci kai

Gwamnan jahar Ribas, Nyesom Wike a wajan taro da matarsa

Soyayya gamar jini.

Asali: Legit.ng

Online view pixel