Wike ya sumbaci matarsa a ranar murnan bikin yanci kai

Wike ya sumbaci matarsa a ranar murnan bikin yanci kai

Gwamnan jahar Ribas, Nyesom Wike baya taba gajiya da nuna ma duniya irin son da yakema matarsa mai suna Suzette Eberechi.

Wike ya sumbaci matarsa a ranar murnan bikin yanci kai

Gwamnan jahar Ribas, Nyesom Wike yana sumbatar matarsa a cikin jama'a

Gwamnan dai yakan nunama matar nasa soyayya koda a gaban mutane ne, kamar yadda ya faru a ranar Asabar 1 ga watan Oktoba.

A ranar bikin murnan 'yancin kan kasar nan ne nacikar ta shekaru 56 daya gudana a jahar Port Harcourt, Gwamnan Wike, an ganshi yana sumbatar matarshi a gaban jama'a inda yake nuna mata tsantsar so.

Wike ya sumbaci matarsa a ranar murnan bikin yanci kai

Gwamnan jahar Ribas, Nyesom Wike a wajan taro da matarsa

Soyayya gamar jini.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng