Ku zo mu hada hannu tare mu yaki ciwon yunwa- Aisha Buhari

Ku zo mu hada hannu tare mu yaki ciwon yunwa- Aisha Buhari

Aisha Buhari ta kaddamar da yakin nenman zabe mai taken “ku shiga ciki”  a matsayin daya daga cikin shirin ta na nan gaba da ta zata shirya domin kawo mafita ga matsar ciwon yunwa dake addabar yara kanana.

Ku zo mu hada hannu tare mu yaki ciwon yunwa- Aisha Buhari

Matar Shugaban kasa Aisha Muhammadu Buhari ta kaddamar da ka sance a ciki “get involved” a matsayin shirin ta na nan gaba a ranar 29 ga watan Afrilu na shekara 2016

Ku zo mu hada hannu tare mu yaki ciwon yunwa- Aisha Buhari

Taron ya samu halartan Gwamnan jihar Zamfara Abdulaziz Yari da matayen gwamnonin sauran jihohi kamar jihar Kebbi, Sakwato, Borno, Nassarawa, Plateau da Niger

Matar Shugaban kasar Najeriya ta yi imanin cewa himmar ta zai jawo hankalin masu tunani, wakilan kafanonin kai ba da kuma kungiyoyin da ba na gwamnati ba domin magance ciwon yunwa da ke addabar yan gudun hijira.

KU KARANTA KUMA: Mai tafiya aikin hajji tayi kashin hodar iblis kunshin 76

Yau ne rana na biyar na taron wanda ya samu halartan Gwamnan jihar Zamfara Abdulaziz Yari da matayen gwamnonin sauran jihohi kamar jihar Kebbi, Sakwato, Borno, Nassarawa, Plateau da Niger.

Ku zo mu hada hannu tare mu yaki ciwon yunwa- Aisha Buhari

Bisa ga sabon rahoton da kungiyar UNICEF tayi a kwanan nan, sama da jariran Najeriya miliyan 5 aka Haifa da ciwon yunwa.

KU KARANTA KUMA: Afenifere, Ohanaeze sun kai hari ga Abdullahi

A halin yanzu, an kididige kimanin kwatan yaran jihar Borno na fuskantar matsanancin ciwon yunwa da kuma barazanar mutuwa, sakamakon rikicin da kungiyar Boko Haram suka haddasa a jihar.

Ku zo mu hada hannu tare mu yaki ciwon yunwa- Aisha Buhari

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng