Yan Najeriya na bayyana kasafewan rana a jihohin su

Yan Najeriya na bayyana kasafewan rana a jihohin su

An ga kasafewan rana a wasu wurare a kasar najeriya a yau, Alhamis, 1 ga watan Satumba.

Hukumar duba sararin samaniya watau National Space Research and Development Agency (NASRDA) ta fadi cewan za'a fuskanci kasafewan rana a wurare a kasar yau tsakanin karfe 7:15 zuwa 10 na safe. Suna baiwa yan najeriya shawaran su kwantar da hankalin su.

Yan Najeriya na bayyana kasafewan rana a jihohin su

Kasafewan rana na faruwa ne idan fadin wata ba kai na rana ba, ta hanyar tare hasken rana.

KU KARANTA: Farashin simintin yayi tashin goron zabi

Wasu yan Najeriya na bayyana ra'ayoyinsu akan yadda kasafewan ya faru a garuruwan su. Mutanen jihar Imo da Legas da ribas da kano da neja sun gani, amma mutanen jihar Kaduna sun ce basu gani ba.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng