Yan Najeriya na bayyana kasafewan rana a jihohin su

Yan Najeriya na bayyana kasafewan rana a jihohin su

An ga kasafewan rana a wasu wurare a kasar najeriya a yau, Alhamis, 1 ga watan Satumba.

Hukumar duba sararin samaniya watau National Space Research and Development Agency (NASRDA) ta fadi cewan za'a fuskanci kasafewan rana a wurare a kasar yau tsakanin karfe 7:15 zuwa 10 na safe. Suna baiwa yan najeriya shawaran su kwantar da hankalin su.

Yan Najeriya na bayyana kasafewan rana a jihohin su

Kasafewan rana na faruwa ne idan fadin wata ba kai na rana ba, ta hanyar tare hasken rana.

KU KARANTA: Farashin simintin yayi tashin goron zabi

Wasu yan Najeriya na bayyana ra'ayoyinsu akan yadda kasafewan ya faru a garuruwan su. Mutanen jihar Imo da Legas da ribas da kano da neja sun gani, amma mutanen jihar Kaduna sun ce basu gani ba.

Asali: Legit.ng

Online view pixel