Musulunci ya samu karuwa da wani Fasto (duba hotuna)

Musulunci ya samu karuwa da wani Fasto (duba hotuna)

- Musulunci ya samu karuwa da wani Fasto (duba hotuna)

- A jiya juma'ar nan da ta gabata 22 ga watan Juli ne wani malamin addinin kirista watau Fasto ya musulunta.

Jaridar Rariya ce dai ta bayyana hakan a wani labari da ta wallafa a shafin ta na sada zumuntar Fesbus. Jaridar ta kara da cewa wannan al'amari ya faru ne a masallacin Uthman Bin Fodio dake garin Jalingo jihar Taraba. Bayan musuluntar tasa ne kuma sai Fasto din ta canza sunansa ya zuwa Sulaiman Mafindi.

Ga dai hoton Fasto din nan lokacin da ya ke shigowa masallaci don karbar musuluncin.

Musulunci ya samu karuwa da wani Fasto (duba hotuna)

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng