Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna)

Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna)

- Kamar yadda aka saba kowani Laraba, an yi zaman majalisar fadar Buhari

- Yayinda wasu ministoci ke hallare a fadar, sauran na magana ta yanar gizo

Shugaba Muhammadu Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo na 19 ranar Laraba, 14 ga Oktoba, a fadar shugaban kasa, Aso Villa, Abuja.

An fara zaman misalin karfe 10 na safe.

Wadanda ke hallare cikin fadar sun hada da mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo; Sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha; shugaban ma'aikatan fadar shugaban, Ibrahim Gambari; dake mai bada shawara kan tsaron kasa, Babagana Munguno.

Daga cikin ministocin dake cikin fada akwai Ministan labarai da al'adu, Lai Mohammed; Ministar Kudi, Zainab Shamsuna; Ministan Shari'a, Abubakar Malami; Ministan ayyuka, Raji Fashola; da ministan sadarwa, Dr Isa Ali Pantami.

Sauran sun hada da Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi; Ministan Sufurin jirgin sama, Hadi Sirika; Ministan harkokin cikin gida, Raud Aregbesola; Ministan Lafiya, Dr Osagie Ehanire; da mininstan wuta, Saleh Mamman.

Ministocin da suka halarta ta yanar gizo sun hada da Ministan harkokin waje, Geofreey Onyeama; karamar ministar masana'antu, Maryam Katagum; Ministar harkokin mata, Pauline Tallen; dss.

Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna)
Credit: @Buharisallau1
Asali: Twitter

KU KARANTA: Bamu amince a bude makarantu ba - Malaman Poly sun alanta

Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna)
Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna) Credit;: @Buharisallau1
Asali: Twitter

KU KARANTA: Ayyukan da gwamnati za ta yi da N3.85tr a shekarar badi – Zainab Ahmed

Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna)
Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna) Hoto: @Buharisallau1
Asali: Twitter

Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna)
Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna)
Asali: Twitter

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng