Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna)

Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna)

- Kamar yadda aka saba kowani Laraba, an yi zaman majalisar fadar Buhari

- Yayinda wasu ministoci ke hallare a fadar, sauran na magana ta yanar gizo

Shugaba Muhammadu Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo na 19 ranar Laraba, 14 ga Oktoba, a fadar shugaban kasa, Aso Villa, Abuja.

An fara zaman misalin karfe 10 na safe.

Wadanda ke hallare cikin fadar sun hada da mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo; Sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha; shugaban ma'aikatan fadar shugaban, Ibrahim Gambari; dake mai bada shawara kan tsaron kasa, Babagana Munguno.

Daga cikin ministocin dake cikin fada akwai Ministan labarai da al'adu, Lai Mohammed; Ministar Kudi, Zainab Shamsuna; Ministan Shari'a, Abubakar Malami; Ministan ayyuka, Raji Fashola; da ministan sadarwa, Dr Isa Ali Pantami.

Sauran sun hada da Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi; Ministan Sufurin jirgin sama, Hadi Sirika; Ministan harkokin cikin gida, Raud Aregbesola; Ministan Lafiya, Dr Osagie Ehanire; da mininstan wuta, Saleh Mamman.

Ministocin da suka halarta ta yanar gizo sun hada da Ministan harkokin waje, Geofreey Onyeama; karamar ministar masana'antu, Maryam Katagum; Ministar harkokin mata, Pauline Tallen; dss.

Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna)
Credit: @Buharisallau1
Asali: Twitter

KU KARANTA: Bamu amince a bude makarantu ba - Malaman Poly sun alanta

Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna)
Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna) Credit;: @Buharisallau1
Asali: Twitter

KU KARANTA: Ayyukan da gwamnati za ta yi da N3.85tr a shekarar badi – Zainab Ahmed

Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna)
Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna) Hoto: @Buharisallau1
Asali: Twitter

Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna)
Shugaba Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartaswa ta yanar gizo (Hotuna)
Asali: Twitter

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel