Da dumi-dumi: Sabbin mutum 593 sun kamu da cutar korona a Najeriya

Da dumi-dumi: Sabbin mutum 593 sun kamu da cutar korona a Najeriya

Hukumar Takaita Yaduwar Cututtuka a Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 593 a fadin Najeriya a yau.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:29 na daren ranar Laraba 19 ga Agusta, 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta a shafinta na Twitter, ta bayyana yadda wadanda suka kamu a jihohin Najeriya kamar haka:

Da dumi-dumi: Sabbin mutum 593 sun kamu da cutar korona a Najeriya
Da dumi-dumi: Sabbin mutum 593 sun kamu da cutar korona a Najeriya
Asali: Twitter

Plateau-186

Lagos-172

FCT-62

Oyo-27

Delta-25

Rivers-20

DUBA WANNAN: Kwanel Assimi Goita ya naɗa kansa shugaban ƙasa na mulkin soja a Mali

Ondo-19

Edo-18

Kaduna-17

Enugu-12

Akwa Ibom-10

Ogun-7

Abia-6

Gombe-6

Kano-3

Osun-3

Alkalluman da hukumar ta dakile cututtukan ta fitar a ranar Laraba 19 ga Agusta shekarar 2020 ya nuna cewa jimillar wadanda suka kamu da cutar ta korona a kasar 50,488 .

An sallami mutum 37,304 bayan an tabbatar da sun warke sarai, a yayin da cutar ta hallaka jimillar mutane 985.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Aminu Ibrahim avatar

Aminu Ibrahim (Hausa HOD) Aminu Ibrahim leads the Hausa Desk at Legit.ng. He holds a Bachelor's degree in Microbiology from Ahmadu Bello University, Zaria, and pursued further with a Master's degree in Environmental Microbiology from Federal University Dutse, Jigawa. With over seven years of experience, Aminu has honed his craft in news reporting and content editing, weaving narratives that captivate and inspire audiences: aminu.ibrahim@corp.legit.ng or +2348030996164