Da dumi-dumi: Sabbin mutum 593 sun kamu da cutar korona a Najeriya

Da dumi-dumi: Sabbin mutum 593 sun kamu da cutar korona a Najeriya

Hukumar Takaita Yaduwar Cututtuka a Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 593 a fadin Najeriya a yau.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:29 na daren ranar Laraba 19 ga Agusta, 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta a shafinta na Twitter, ta bayyana yadda wadanda suka kamu a jihohin Najeriya kamar haka:

Da dumi-dumi: Sabbin mutum 593 sun kamu da cutar korona a Najeriya
Da dumi-dumi: Sabbin mutum 593 sun kamu da cutar korona a Najeriya
Asali: Twitter

Plateau-186

Lagos-172

FCT-62

Oyo-27

Delta-25

Rivers-20

DUBA WANNAN: Kwanel Assimi Goita ya naɗa kansa shugaban ƙasa na mulkin soja a Mali

Ondo-19

Edo-18

Kaduna-17

Enugu-12

Akwa Ibom-10

Ogun-7

Abia-6

Gombe-6

Kano-3

Osun-3

Alkalluman da hukumar ta dakile cututtukan ta fitar a ranar Laraba 19 ga Agusta shekarar 2020 ya nuna cewa jimillar wadanda suka kamu da cutar ta korona a kasar 50,488 .

An sallami mutum 37,304 bayan an tabbatar da sun warke sarai, a yayin da cutar ta hallaka jimillar mutane 985.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel