Da dumi: Sabbin mutane 325 sun kamu da Coronavirus a Najeriya
Hukumar takaita yaduwar Cututtuka a Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 325 a fadin Najeriya yau.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:20 na daren ranar Asabar 16 ga Agusta, 2020.
A cikin sanarwar da NCDC ta a shafinta na Twitter, ta bayyana yadda wadanda suka kamu a jihohin Najeriya kamar haka:
Lagos-87
FCT-49
Gombe-28
Ebonyi-20
Plateau-19
Kwara-18
Enugu-17
Imo-12
Rivers-12
Kaduna-11
Ogun-10
Edo-9
Oyo-9
Ondo-8
Osun-8
Ekiti-4
Borno-1
Kano-1
Bauchi-1
Nasarawa-1
48,770 sun kamu jimilla
36,290 aka sallama
974 suka mutu
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng