Da dumi: Sabbin mutane 325 sun kamu da Coronavirus a Najeriya

Da dumi: Sabbin mutane 325 sun kamu da Coronavirus a Najeriya

Hukumar takaita yaduwar Cututtuka a Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 325 a fadin Najeriya yau.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:20 na daren ranar Asabar 16 ga Agusta, 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta a shafinta na Twitter, ta bayyana yadda wadanda suka kamu a jihohin Najeriya kamar haka:

Lagos-87

FCT-49

Gombe-28

Ebonyi-20

Plateau-19

Kwara-18

Enugu-17

Imo-12

Rivers-12

Kaduna-11

Ogun-10

Edo-9

Oyo-9

Ondo-8

Osun-8

Ekiti-4

Borno-1

Kano-1

Bauchi-1

Nasarawa-1

48,770 sun kamu jimilla

36,290 aka sallama

974 suka mutu

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng