Tsaro: Buhari ya gana da Masari a Abuja

Tsaro: Buhari ya gana da Masari a Abuja

Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya gana da shugaban kasa Muhammadu Buhari a fadarsa da ke Abuja a ranar Laraba 5 ga watan Augustan shekarar 22.

Masari ya ce ba za a bari kallubalen tsaro da ake fama da ita a jihohin Arewa maso Yamma da Arewa maso tsakiya ya tabarbare kamar matsayin da Boko Haram ya kai a Arewa maso Gabas.

Tsaro: Buhari da Masari sun gana a Abuja
Tsaro: Buhari da Masari sun gana a Abuja. Hoto daga Daily Trust
Asali: Twitter

Masari ya yi wannan jawabin ne yayin da ya ke amsa tambayar manema labarai a gidan gwamnatin bayan kammala taro da Shugaba Muhammadu Buhari a Abuja kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.

DUBA WANNAN: Yaki da COVID-19: Ganduje ya zama gwarzo a tsakanin gwamonin Najeriya

Ya ce a halin yanzu ana daukan dukkan matakan da suka dace domin kawo karshen hare haren yan bindiga da wasu laifukan a yankin na Arewa maso Yammacin kasar.

Gwamnan ya ce za a samu amfanin gona mai kyau a bana duk da cewa yan bindiga da wasu bata gari sun adabi manoma a kimanin kananan hukumomi tara a jihar ta Katsina.

Ku dakaci cikaken rahoton...

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Aminu Ibrahim avatar

Aminu Ibrahim (Hausa HOD) Aminu Ibrahim leads the Hausa Desk at Legit.ng. He holds a Bachelor's degree in Microbiology from Ahmadu Bello University, Zaria, and pursued further with a Master's degree in Environmental Microbiology from Federal University Dutse, Jigawa. With over seven years of experience, Aminu has honed his craft in news reporting and content editing, weaving narratives that captivate and inspire audiences: aminu.ibrahim@corp.legit.ng or +2348030996164