Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 304 sun kamu da COVID-19 a Nigeria, Abuja na da 90
Rahotannin da Legit.ng Hausa ke samu daga shafin hukumar dakile yaduwar cutuka ta Nigeria (NCDC) a Twitter @NCDCGov na nuni da cewa sabbin mutane 304 sun kamu da cutar nan mai hatsari ta COVID-19 a Nigeria.
Kamar yadda kuka saba, Legit.ng Hausa na kawo maku kididdigar mutane da cutar ta kama a kowacce jiha, kamar yadda hukumar NCDC ta ke wallafawa a daren kowacce rana.
Ga jadawalinsabbin mutanen da cutar da kama da jihohinsu:
FCT-90
Lagos-59
Ondo-39
Taraba-18
Rivers-17
Borno-15
Adamawa-12
Oyo-11
Delta-9
Edo-6
Bauchi-4
Kwara-4
Ogun-4
Osun-4
Bayelsa-3
Plateau-3
Niger-3
Nasarawa-2
Kano-1
Mutane 44,433 ke dauke da cutar a halin yanzu, yayin da aka sallami mutane 31,851 daga asibiti bayan warkewarsu daga cutar, sai kuma mutane 910 suka mutu sakamakon kamuwa da cutar.
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng