Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 304 sun kamu da COVID-19 a Nigeria, Abuja na da 90

Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 304 sun kamu da COVID-19 a Nigeria, Abuja na da 90

Rahotannin da Legit.ng Hausa ke samu daga shafin hukumar dakile yaduwar cutuka ta Nigeria (NCDC) a Twitter @NCDCGov na nuni da cewa sabbin mutane 304 sun kamu da cutar nan mai hatsari ta COVID-19 a Nigeria.

Kamar yadda kuka saba, Legit.ng Hausa na kawo maku kididdigar mutane da cutar ta kama a kowacce jiha, kamar yadda hukumar NCDC ta ke wallafawa a daren kowacce rana.

Ga jadawalinsabbin mutanen da cutar da kama da jihohinsu:

FCT-90

Lagos-59

Ondo-39

Taraba-18

Rivers-17

Borno-15

Adamawa-12

Oyo-11

Delta-9

Edo-6

Bauchi-4

Kwara-4

Ogun-4

Osun-4

Bayelsa-3

Plateau-3

Niger-3

Nasarawa-2

Kano-1

Mutane 44,433 ke dauke da cutar a halin yanzu, yayin da aka sallami mutane 31,851 daga asibiti bayan warkewarsu daga cutar, sai kuma mutane 910 suka mutu sakamakon kamuwa da cutar.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng