Labari da dumi-dumi: 'Yan Boko Haram suna can sun kai hari a Ngala

Labari da dumi-dumi: 'Yan Boko Haram suna can sun kai hari a Ngala

A halin yanzu mayakan ƙungiyar Boko Haram suna nan sun kai hari a garin Ngala da ke jihar Borno kamar yadda Sahara Reporters ta tabbatar.

Wannan harin yana zuwa ne kasa da awa 24 da harin da yan ta'addan suka kai a Kirchinga a karamar hukumar Madagali na jihar Adamawa a daren ranar Litinin inda suka kone gidaje fiye da biyar.

'Yan Boko Haram suna can sun kai hari a Ngala
'Yan Boko Haram suna can sun kai hari a Ngala
Asali: UGC

Yan ta'addan sun kai harin ne bayan sun fito daga garin Rann da ke kusa da iyakar kasar Kamaru da Arewacin Borno.

DUBA WANNAN: Coronavirus: Dole 'yan Najeriya su yi watsi da addini - Guru Maharaj Ji

Ku biyo mu domin samun cikaken rahoton ...

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel