Labari da dumi-dumi: 'Yan Boko Haram suna can sun kai hari a Ngala
A halin yanzu mayakan ƙungiyar Boko Haram suna nan sun kai hari a garin Ngala da ke jihar Borno kamar yadda Sahara Reporters ta tabbatar.
Wannan harin yana zuwa ne kasa da awa 24 da harin da yan ta'addan suka kai a Kirchinga a karamar hukumar Madagali na jihar Adamawa a daren ranar Litinin inda suka kone gidaje fiye da biyar.
Yan ta'addan sun kai harin ne bayan sun fito daga garin Rann da ke kusa da iyakar kasar Kamaru da Arewacin Borno.
DUBA WANNAN: Coronavirus: Dole 'yan Najeriya su yi watsi da addini - Guru Maharaj Ji
Ku biyo mu domin samun cikaken rahoton ...
Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng