Yanzu-yanzu: An samu karin 'yan Najeriya hudu da suka kamu da Covid-19

Yanzu-yanzu: An samu karin 'yan Najeriya hudu da suka kamu da Covid-19

Hukumar kula da yaduwar cutattuka ta Najeriya (NCDC) ta sanar da cewa an samu sabbin mutane hudu masu dauke da kwayar cutar Covid-19 a kasar.

A cewar hukumar ta NCDC an samu mutane uku na jihohin Osun da sai guda daya a Ogun.

Kawo yanzu jimillar mutanen da aka tabbatar suna dauke da kwayar cutar ta Covid-19 a kasar sun kai 135.

Mutane biyu ne kacal suka mutu sakamakon kamuwa da kwayar cutar a kasar.

DUBA WANNAN: Yanzu-yanzu: Fusatattun matasa sun kone ofishin Yan sanda a Katsina (Hotuna)

Ku biyo mu domin samun cikakken rahoton ....

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Aminu Ibrahim avatar

Aminu Ibrahim (Hausa HOD) Aminu Ibrahim leads the Hausa Desk at Legit.ng. He holds a Bachelor's degree in Microbiology from Ahmadu Bello University, Zaria, and pursued further with a Master's degree in Environmental Microbiology from Federal University Dutse, Jigawa. With over seven years of experience, Aminu has honed his craft in news reporting and content editing, weaving narratives that captivate and inspire audiences: aminu.ibrahim@corp.legit.ng or +2348030996164