Hotunan yadda Kanawa suka yi tururuwa zuwa gidan sabon sarki don taya shi murna

Hotunan yadda Kanawa suka yi tururuwa zuwa gidan sabon sarki don taya shi murna

A yau Litinin 10 ga watan Maris ne al'ummar Kano da dama suka yi tururuwa zuwa gidan sabon sarkin Kano Aminu Ado Bayero domin taya shi murnar nadin da aka masa a matsayin sarki.

Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya nada Aminu Ado Bayero ne bayan ya cire tsohon sarki Muhammadu Sanusi II a kan dalilan rashin yi wa gwamnati da'a.

Mutanen sun isa gidan suna kirari da wakoki na murnar nada sabon sarki a Kano.

Daga bisani, sabon Sarki Aminu Ado Bayero ya ziyarci ya fito daga gida ya tafi gidan Nasarawa inda kaburburan kakakansa da mahaifinsa su ke.

Ga hotunan yadda taron ya kasance a kasa:

Hotunan yadda Kanawa suka yi tururuwa zuwa gidan sabon sarki don taya shi murna
Hotunan yadda Kanawa suka yi tururuwa zuwa gidan sabon sarki don taya shi murna
Asali: Twitter

Hotunan yadda Kanawa suka yi tururuwa zuwa gidan sabon sarki don taya shi murna
Hotunan yadda Kanawa suka yi tururuwa zuwa gidan sabon sarki don taya shi murna
Asali: Twitter

DUBA WANNAN: Buri na na karshe a rayuwa shine in mutu a kan kujerar sarautar Kano - Sanusi

Hotunan yadda Kanawa suka yi tururuwa zuwa gidan sabon sarki don taya shi murna
Hotunan yadda Kanawa suka yi tururuwa zuwa gidan sabon sarki don taya shi murna
Asali: UGC

Hotunan yadda Kanawa suka yi tururuwa zuwa gidan sabon sarki don taya shi murna
Hotunan yadda Kanawa suka yi tururuwa zuwa gidan sabon sarki don taya shi murna
Asali: Twitter

Hotunan yadda Kanawa suka yi tururuwa zuwa gidan sabon sarki don taya shi murna
Hotunan yadda Kanawa suka yi tururuwa zuwa gidan sabon sarki don taya shi murna
Asali: Twitter

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Aminu Ibrahim avatar

Aminu Ibrahim (Hausa HOD) Aminu Ibrahim leads the Hausa Desk at Legit.ng. He holds a Bachelor's degree in Microbiology from Ahmadu Bello University, Zaria, and pursued further with a Master's degree in Environmental Microbiology from Federal University Dutse, Jigawa. With over seven years of experience, Aminu has honed his craft in news reporting and content editing, weaving narratives that captivate and inspire audiences: aminu.ibrahim@corp.legit.ng or +2348030996164