Yanzu-yanzu: Bam ya tashi a gidan gwamnatin jihar Ekiti

Yanzu-yanzu: Bam ya tashi a gidan gwamnatin jihar Ekiti

Tashin hankali da hargitsi ya mamaye yankin Okesha na jihar Ekiti a yau ranar Asabar bayan da bam ya tashi a kusa da tsohon gidan gwamnatin jihar.

Jaridar The Cable ta gano cewa tashin bam din yayi sanadiyyar tarwatsewar wasu gine-gine a yankin. Kuma hakan ya shafi wani bangare na ma'aikatar masarautun jihar.

Tashin bam din ya kawo tarwatsewar wani bangare na ma'aikatar kudi da sauran gine-ginen da ke farfajiyar.

Yanzu-yanzu: Bam ya tashi a gidan gwamnatin jihar Ekiti
Yanzu-yanzu: Bam ya tashi a gidan gwamnatin jihar Ekiti
Asali: UGC

Amba Asuquo, kwamishinan 'yan sandan jihar ya hallara a inda abin ya faru. Ya ce an fara binciken farko don gano sanadin fashewar bam din a farfajiyar.

DUBA WANNAN: Faduwa zabe: Abdulmumin Kofa ya mayarwa majalisa dukiyoyinta

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng

Tags: