Jerin sunayen sabbin daraktocin kamfanin NNPC 19 da aka nada
A ranar Litinin, 20 ga watan Mayu ne kamfanin man Najeriya ta sanar da nadin sabbin manyan darsktocin ma’ikatun da ke karkashin ikonta har su 19.
Mai magana da yawun kamfanin, Joseph Ndu ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar daga ofishinsa sannan ya raba wa manema labarai.
Ndu yace wadanda aka sauya a yanzu haka duk sun kai lokacin ajiye aiki.
“Tuni ma har sun yi sallama a kamfani. A dalilin haka ne aka nada sabbin daraktoci da za su maye gurbin su,” inji shi.
KU KARANTA KUMA: Yanzu Yanzu: Buhari ya dage ziyarar kwana 1 da zai kai Imo
Sunayen sabbin daraktocin da aka nada sun zo kamar:
1. Anas Mustapha Mohammed
2. Usman Faruk
3. Osarolube Ezekiel
4. Ihya Aondoaver Mson
5. Isah Abubakar Lapal
6. Umar Hamza Ado
7. Garba Adamu Kaita
8. Usman Umar
9. Ehizoje Tunde Ighodaro
10. Ahmed Mohammed Abdulkabir
11. Lere Isa Aliyu
12. Richard-Obioha Maryrose Nkemegina
13. Dikko Ahmed
14. Ibrahim Sarafa Ayobami
15. Usman Yusuf
16. Buggu Louis Tizhe
17. Ali Muhammed Sarki
18. Ossai Uche
19. Sambo Mansur Sadiq
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewa tare da mu.
Ga masu bukatar manhajar mu na Azumi a wannan wata mai albarka sai a bibiyi wannan shafi https://fb.gg/play/ramadan_ramadan
Asali: Legit.ng