Cikin Hotuna: Kwankwaso ya yiwa Atiku kamfe a jihar Legas
Mun samu cewa, a jiya Talata, 19 ga watan Fabrairun 2019, tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso, ya yiwa dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar yakin neman zabe a jihar Legas.
Sanatan shiyyar Kano ta Tsakiya ya samu kyakkyawar tarba ta magoya bayan akidar Kwankwasiya yayin da ya ziyarci al'ummar Arewa da ke jihar Legas, domin yiwa Atiku yakin zabe da kuma dan takarar kujerar gwamnan jihar na jam'iyyar PDP, Jimi Agbaje.
KARANTA KUMA: APC za ta yi magudi cikin yankuna 3 na Najeriya a babban zabe - Atiku
Sanarwa: Ku ci gaba da kasancewa tare da mu yayin da Shafin Naij.com Hausa ya sauya suna zuwa Legit.ng Hausa
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayarku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Domin shawara ko bukatar bamu labari, tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.com
Ku biyo cikin shafukan mu na zaurukan sada zumunta:
https://facebook.com/legitnghausa
https://twitter.com/legitnghausa
Asali: Legit.ng