Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano

Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano

A jiya Alhamis kungiyar nan ta IMN da ta fi shahara da sunan Shi'a, ta fara gudanar da tattakinta na makoki Arba'in kamar yadda ta saba a kowace shekara daga birnin Kano zuwa cibiyarta ta Hussainiya dake garin Zaria a jihar Kaduna.

Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Asali: Facebook

Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Asali: Facebook

Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Asali: Facebook

Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Asali: Facebook

Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Asali: Facebook

Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Asali: Facebook

Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Asali: Facebook

Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Asali: Facebook

Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Asali: Facebook

Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Cikin Hotuna: Tattakin da Kungiyar Shi'a ta fara gudanarwa a jihar Kano
Asali: Facebook

Rahotanni sun bayyana cewa, hukumar 'yan sandan jihar Kano ta tari numfashin kungiyar inda ta yi gaggawa hana ta gudanar da wannan tattaki bisa dalilai na gudun kawo cuzguni da takura ga al'umma a sanadiyar tattakin da zai gudana a manyan hanyoyi dake Kanon ta Dabo musamman yankin Gadar Lado dake unguwar Gyadi-Gyadi da zamto mashiga da mafita ta jihar.

KARANTA KUMA: Wani 'Dan Majalisar Wakilai na jihar Akwa Ibom ya fice daga jam'iyyar PDP

A baya kungiyar da sanadin kakakin ta, Dakta Dauda Nalado, ta nemi alfarmar hukumar 'yan sanda da kuma gwamnatin jihar Kano wajen neman hadin kansu yayin tattakin da za ta gudanar.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.legit.hausa&hl=en

Domin shawara ko bamu labari, a tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Ku duba shafukanmu na dandalin sada zumunta a:

https://business.facebook.com/pg/legitnghausa

https://twitter.com/legitnghausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng

Tags: