Yanzu Yanzu: APC ta saki jerin sunayen yan takarar gwamna 24 da ta amince da su (cikakken sunayensu)

Yanzu Yanzu: APC ta saki jerin sunayen yan takarar gwamna 24 da ta amince da su (cikakken sunayensu)

Jagoran jam’iyyar Progressives Congress (APC) ya saki jerin sunayen yan takara 24 da aka tantance domin tsayawa jam’iyyar takarar kujeran gwamna a 2019.

Babban sakataren labarai na jam’iyyar, Yekini Nabena wanda ya saki jerin sunayen a wata sanarwa yace sakamakon ya kasance na ganawar masu ruwa da tsaki na jam’iyyar da aka gudanar a ranar Alhamis, 4 ga watan Oktoba, jaridar Premium Times ta ruwaito.

KU KARANTA KUMA: Jam'iyyar APC na neman kakaba wani ‘Dan uwan Buhari a matsayin ‘Dan Majalisan Daura

Yanzu Yanzu: APC ta saki jerin sunayen yan takarar gwamna 24 da ta amince da su (cikakken sunayensu)
Yanzu Yanzu: APC ta saki jerin sunayen yan takarar gwamna 24 da ta amince da su (cikakken sunayensu)
Asali: Twitter

Ga jerin sunayen:

1. Abdullahi Umar Ganduje – Jihar Kano

2. Mohammed Abubakar – Jihar Bauchi

3. Simon Lalong – Jihar Plateau

4. Nasir El-Rufai – Jihar Kaduna

5. Mohammed Badaru Abubakar – Jihar Jigawa

6. Ahmed Aliyu – Jihar Sokoto

7. Abubakar Atiku Bagudu – Jihar Kebbi

8. Aminu Bello Masari – Jihar Katsina

9. Abubakar Sani Bello – Jihar Niger

10. Babagana Umara-Zulum – Jihar Borno

11. Mai Mala Buni – Jihar Yobe

12. Abubakar A. Sule – Jihar Nasarawa

13. Emmanuel Jimme – Jihar Benue

14. Babajide Sanwo–Olu – Jihar Lagos

15. Tonye Cole – Jihar Rivers

16. Uche Ogah – Jihar Abia

17. Nsima Ekere – Jihar Akwa-Ibom

18. Adebayo Adelabu – Jihar Oyo

19. Dapo Abiodun – Jihar Ogun

20. Great Ogboru – Jihar Delta

21. Owan Enoh – Jihar Cross-River

22. Inuwa Yahaya – Jihar Gombe

23. Sunny Ogboji – Jihar Ebonyi

24. Sani Abubakar Danladi – Jihar Taraba

Muhimmiyar sanarwa: Shafin Legit.ng Hausa zai koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewar ku tare da mu.

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Online view pixel