Yanzu Yanzu: Fashewar gas yayi sanadiyar mutuwar mutane da dama a Nasarawa

Yanzu Yanzu: Fashewar gas yayi sanadiyar mutuwar mutane da dama a Nasarawa

Mazauna Lafia babban birnin jihar Nasarawa sun shiga tashin hankali a yau Litinin, 10 ga watan Satumba wani gidan mai kama da wuta sakamakon fashewar iskar gas.

Legit.ng ta tattaro cewa wadanda ke tashan man da suka hada da masu siyar da mai da kwastamomi duk sun kama da wuta inda da dama suka rasa ransu a gwagwarmayan.

Da dama sun kone kurmus har lahira.

Yanzu Yanzu: Fashewar gas yayi sanadiyar mutuwar mutane da dama a Nasarawa
Yanzu Yanzu: Fashewar gas yayi sanadiyar mutuwar mutane da dama a Nasarawa
Asali: Depositphotos

Channels TV ta rahoto cewa zuwa yanzu mutane goma ne suka mutu yayinda da dama suka ji rauni.

Rahoton ya kawo cewa daga cikin wadanda suka mutu harda karamin yaro.

An tattaro cewa wasu ababen hawa dauke da fasinjoji sun mutu a hanyar Jos.

Ga bidiyon lamarin a kasa:

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng