Sarkin Musulmi ya gudanar da rabon zakkar kudi N6m a jihar Sokoto

Sarkin Musulmi ya gudanar da rabon zakkar kudi N6m a jihar Sokoto

Kamar yadda kuka sani watan Ramadana yak an kasance lokaci na musamman ga al’umma Musulmi.

Sannan kuma lokaci ne da mutane kan ajirce wajen ibada da ayyukan alkhairi kamar su sadaka, kyauta da ciyar da mabukata.

Haka zalika akan fitar da zakka a baiwa talakawa da mabukata domin su samu damar yin ibada cikin walwala da farin ciki.

A yau Alhamis, 24 ga watan Mayu ne mai alfarma sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya gudanar da rabon zakka da kudi da ya kai kimanin naira miliyan shiga ga talakawa a jihar Sokoto.

Ga hotunan rabon a kasa:

A Yau Sarkin Musulmi ya gudanar da rabon zakkar kudi N6m a jihar Sokoto
A Yau Sarkin Musulmi ya gudanar da rabon zakkar kudi N6m a jihar Sokoto

KU KARANTA KUMA: Fadar shugaban kasa bata sanya hannu a kwamitin APC ba - Adesina

A Yau Sarkin Musulmi ya gudanar da rabon zakkar kudi N6m a jihar Sokoto
A Yau Sarkin Musulmi ya gudanar da rabon zakkar kudi N6m a jihar Sokoto

A Yau Sarkin Musulmi ya gudanar da rabon zakkar kudi N6m a jihar Sokoto
A Yau Sarkin Musulmi ya gudanar da rabon zakkar kudi N6m a jihar Sokoto

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng