Dandalin Kannywood: An kafa kwamitin mutane 28 don tsaftace harkar fim

Dandalin Kannywood: An kafa kwamitin mutane 28 don tsaftace harkar fim

Labarin da muke samu na nuni ne da cewa wasu manyan masu ruwa da tsaki a harkokin finafinan Hausa ta Kannywood sun kafa wani kwamiti mai mutane ashirin da takwas da aka dorawa alhakin bincike tare da gano matsalolin da masana'antar ta ke fuskanta da kuma lalubo hanyoyin da za a bi domin a magance su.

Wannan kwamitin dai kamar yadda muka samu, ya tattara masana daga dukkan bangarorin da dama daga cikin masu gudanar da sana'ar ta fim.

Dandalin Kannywood: An kafa kwamitin mutane 28 don tsaftace harkar fim
Dandalin Kannywood: An kafa kwamitin mutane 28 don tsaftace harkar fim

KU KARANTA: Yar shekara 70 ta shiga furamare

Legit.ng har ila yau ta samu cewa Malam Bashir Mudi Yakasai ne aka baiwa shugabancin kwamitin yayin da kuma Sakataren kwamitin ya zama Malam Ahmad Abubakar.

Ga dai sunayen 'yan kwamitin nan:

1. Bashir Mudi Yakasai - Shugaban kwamiti

2. Ahmad Abubakar - Sakataren kwamiti

3. Baballe Hayatu

4. Aisha Aliyu Tsamiya

5. Sunusi Oscar

6. Hauwa Waraka

7. A.A. Rasheed

8. Shehu Hassan Kano

9. Bilkisu Yusuf Ali

10. Sani Sule Katsina

11. Habib Barde

12. Jamila Nagudu

13. Muhammad Gumel - Ma'ajin kwamiti

14. Ibrahim Mandawari

15. Nasir B. Muhammad

16. Sani Rainbow

17. Haruna Talle Maifata

18. Ruƙayya Dawayya

19. Misbahu M. Ahmad

20. Kabiru Shugaba

21. Salisu Mu'azu

22. Rahama Abdulmajid

23. Al-Amin Ciroma

24. Salisu Muhammed Officer

25. Bala Kufaina

26. Umar Sani UK

27. Ali Jita

28. Aminu S. Bono

Asali: Legit.ng

Online view pixel