Da dumi: Shugaba Buhari ya halarci daurin auren diyar Osinbajo a Abuja, kalli kayatattun hotunan

Da dumi: Shugaba Buhari ya halarci daurin auren diyar Osinbajo a Abuja, kalli kayatattun hotunan

Shugaba Buhari ya halarci taron daurin waliman daurin auren diyar mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo; Damilola Osinbajo da Oluseun Bakare a yau Asabar, 17 ga watan Maris, 2018.

Shugaba Buhari ya halarci wannan taro tare uwargidansa, Hajiya Aisha Muhammadu Buhari. Angon dan hamshakiyar maikudi, Mrs Bola Shagaya.

Da dumi: Shugaba Buhari ya halarci daurin auren diyar Osinbajo a Abuja, kalli kayatattun hotunan
Da dumi: Shugaba Buhari ya halarci daurin auren diyar Osinbajo a Abuja, kalli kayatattun hotunan

Daga cikin wadanda suka halarci daurin auren sune gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima; gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha; gwamnan jihar Nasarawa, Tanko Al-Makura; gwamnan jihar Oyo, Abiola Ajimobi; da gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu.

Da dumi: Shugaba Buhari ya halarci daurin auren diyar Osinbajo a Abuja, kalli kayatattun hotunan
Da dumi: Shugaba Buhari ya halarci daurin auren diyar Osinbajo a Abuja, kalli kayatattun hotunan

Sauran sune gwamnan jihar Osun, Rauf Aregbesola; mai bawa shugaban kasa shawara kan tsaro, Babagana Munguno; gwamnan jihar Ogun, Ibikunle Amosun, gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki da fasto Paul Adefarasin.

Da dumi: Shugaba Buhari ya halarci daurin auren diyar Osinbajo a Abuja, kalli kayatattun hotunan
Da dumi: Shugaba Buhari ya halarci daurin auren diyar Osinbajo a Abuja, kalli kayatattun hotunan

KU KARANTA: An yi jana'izzar marigayi Sanata Wakil a Abuja

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng