Shugaba Buhari ya karbi sabbin Jakadun kasashen ketare 3 a fadar sa

Shugaba Buhari ya karbi sabbin Jakadun kasashen ketare 3 a fadar sa

A yau 1 Maris, 2018, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi sabbin jakadun kasashen ketare uku zuwa Najeriya a fadar sa ta Villa dake babban birni na tarayya.

Shugaba Buhari tare da Jakadan kasar Singapore; Mista Lim Sim Seng
Shugaba Buhari tare da Jakadan kasar Singapore; Mista Lim Sim Seng

Shugaba Buhari tare da Jakadan kasar Uganda; Mista Nelson Ocheger
Shugaba Buhari tare da Jakadan kasar Uganda; Mista Nelson Ocheger

Shugaba Buhari tare da Jakadiyar kasar Philippines; Mis Shirley Ho Vicario
Shugaba Buhari tare da Jakadiyar kasar Philippines; Mis Shirley Ho Vicario

Fadar ta shugaban kasa ta bayyana wannan rahoto da sanadin shafin ta na dandalin sada zumuntar Facebook mai sunan Aso Rock Villa.

KARANTA KUMA: Kwamishinan Kwankwaso zai gurfana gaban Alkali da laifin Zambar N47.8 a ranar 8 ga watan Maris

Legit.ng ta fahimci cewa, shugaba Buhari ya karbi jakadun uku a fadar sa da suka hadar da; na kasar Singapore; Mista Lim Sim Seng, na kasar Uganda; Mista Nelson Ocheger da kuma jakadiyar kasar Philippines; Mis Shirley Ho Vicario.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Domin shawara ko buƙatar bamu labari, tuntuɓe mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Ku duba shafukanmu na dandalin sada zumunta a:

https://facebook.com/naijcomhausa

https://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Online view pixel