Anyi girgizar kasar a birnin Madina

Anyi girgizar kasar a birnin Madina

- Anyi girgizar kasa mai karfin 2.5 akan ma’aunin sikeli Ritcher a birnin Madina

- Rahotanni daga hukumomin kasa Saudiyya sun nuna girgizar kasar bata yi barna ba

Hukumar jan kwala (Civil Defence) na kasar Saudiyya ta sanar da cewa anyi girgizar kasa mai karfin 2.5 akan ma’aunin sikeli Ritcher a birnin Madina.

Girgizar kasar ya auku ne da misalin karfe 5.00pm Aggogon Najeriya a ranar Talata 16 ga watan Janairu ,2018.

Anyi girgizar kasar a birnin Madina
Anyi girgizar kasar a birnin Madina

A lokacin da aka samu wannan rahoton hukumomi kasar Saudiyya sun ce girgizar kasar bata yi barna ba kuma bata salwantar dar rai ko daya ba.

KU KARANTA : Shekau ya yi izgilanci ga iyayen 'yan matan Chibok a sabon faifan bidiyo

Hukumonin kasar sun ce girgizar ba mai karfe bane amma yana da hatsari.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel