Wata azzaluma ta kulle 'ya'yan kishiyarta cikin gida ta hanasu abinci

Wata azzaluma ta kulle 'ya'yan kishiyarta cikin gida ta hanasu abinci

Jaridar Legit.ng ta tattaro labarin wata mata a jiar Kano wacce ta kulle yaran kishiiyarta guda 3 cikin daki kuma ta hanasu abinci domin su mutu.

Wata azzaluma ta kulle yaran kishiyanta cikin gida ta hanasu abinci
Wata azzaluma ta kulle yaran kishiyanta cikin gida ta hanasu abinci

Matan ta auri mahaifin yaran a lokacin sai ta kullesu cikin daki lokacin da mahaifinsu yayi tafiya.

Wata azzaluma ta kulle yaran kishiyanta cikin gida ta hanasu abinci
Wata azzaluma ta kulle yaran kishiyanta cikin gida ta hanasu abinci

Amma Allah da ikonsa, sai makwabta suka gano abinda tayi sai suka ceci rayuwan yaran.

KU KARANTA: An fasa binciken sarkin Kano, Sanusi Lamido

An kai karanta ofishin hukumar yan sanda.

https://web.facebook.com/naijcomhausa/#

https://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng