Abun al’ajabi: Walkiya ta hallakar da maza 3 a yayin tonan kabari

Abun al’ajabi: Walkiya ta hallakar da maza 3 a yayin tonan kabari

Abun ya faru a ranar Talata, 9 ga watan Mayu da rana a garin Hung Track a jihar Quang Binh dake kasar Vietman a nahiyar Asia yayin da yan uwa guda 5 suka haka ramin binne dan uwansu da su ka rasa, jaridan yan sandan Ninh Thu Do rahotu.

Irin wannan lamari bai taba faruwa kafin yau ba.

KU KARANTA KUMA: Yadda Aku ya fallasa mua’malar Magidanci da ýar-aiki ga uwargida

Mutane 2 sun ji rauni, kamar yadda jaridar Legit.ng ta samu rahoton.

A wani sashen daban walkiya ya kasha mata mai shekara 42 a wani gari kusa da Quang Nam a ranar talata, jaridan Tuoi tre tace.

Ku biyo mu anan https://www.facebook.com/naijcomhausa/

Ko anan https://twitter.com/naijcomhausa

Yan kungiyar asiri sun kashe dan tsohuwa mai shekara 63

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng