Abun tausai: Uwa ta hadu da danta shekara 7 bayan rikicin Boko Haram ya raba su (Hotuna)

Abun tausai: Uwa ta hadu da danta shekara 7 bayan rikicin Boko Haram ya raba su (Hotuna)

- Kungiyar Red Cross ta mika wani yaro mai shekaru 7 ga iyayansa a jihar Borno, bayan ta gano shi a sansanin 'yan gudun hijirar Jamhuriyar Nijar.

- Rikicin Boko Haram wanda aka kwashe shekaru da dama ana fafatawa, ya raba mutane da dama da iyalansu, musamman kananan yara da mata a yankunan Arewa maso gabas.

Abun tausai: Uwa ta hadu da danta shekara 7 bayan rikicin Boko Haram ya raba su (Hotuna)
Abun tausai: Uwa ta hadu da danta shekara 7 bayan rikicin Boko Haram ya raba su (Hotuna)

Mahaifiyar Musa ta bayyana farin cikinta da sake yin ido hudu da danta bayan ta debe tsammanin ganin shi a duniyar nan.

KU KARANTA: Buhari zai kara fadada harkar sufurin jirgin kasa a Arewa

A wani labarin kuma, Wata Mata a Kudancin Myanmar ta maka danta a kotu bayan ya kira ta da sunan Karuwa tare da yada hutunanta a shafin facebook saboda yana adawa da wani sabon saurayinta.

A ranar Talata ‘Yan sanda suka cafke yaron mai suna Wana Oo dan shekaru 21 bayan mahaifiyarsa mai suna Tin Tin Hla ta tuhume shi da cin mutuncinta a Facebook.

Ku ci gaba da bin mu a Facebook: https://www.facebook.com/naijcomhausa da

Kuma Tuwita: http://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng