Wani katon asara ya cewa uwar sa 'karuwa', matakin da ta dauka zai baka mamaki (Karanta)

Wani katon asara ya cewa uwar sa 'karuwa', matakin da ta dauka zai baka mamaki (Karanta)

Wata Mata a Kudancin Myanmar ta maka danta a kotu bayan ya kira ta da sunan Karuwa tare da yada hutunanta a shafin facebook saboda yana adawa da wani sabon saurayinta.

Wani katon asara ya cewa uwar sa 'karuwa', matakin da ta dauka zai baka mamaki (Karanta)
Wani katon asara ya cewa uwar sa 'karuwa', matakin da ta dauka zai baka mamaki (Karanta)

A ranar Talata ‘Yan sanda suka cafke yaron mai suna Wana Oo dan shekaru 21 bayan mahaifiyarsa mai suna Tin Tin Hla ta tuhume shi da cin mutuncinta a Facebook.

‘Yan sandan Myanmar sun ce matar ta kai karar yaron a Kotu wanda ya karba laifin da mahaifiyarsa ke tuhumarsa.

KU KARANTA: An dakatar da wani basarake saboda fyade

Wana Oo zai iya fuskantar hukuncin daurin shekaru uku a gidan yari karkashin dokar da ta haramta cin mutuncin wani a kafofin sadarwa na zamani.

Kungiyoyin kare hakkin bil'adama na ganin dokar ta sabawa ‘yancin fadin albarkacin baki.

Ku ci gaba da bin mu a Facebook: https://www.facebook.com/naijcomhausa da

Kuma Tuwita: http://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng