Yan sanda sun gayyaci Kemi Olunloyo don amsa tambayoyi

Yan sanda sun gayyaci Kemi Olunloyo don amsa tambayoyi

Shin tayi wani abunda ya saba ma shari’a ne?

Yan sanda sun gayyaci Kemi Olunloyo don amsa tambayoyi
Yan sanda sun kama Kemi Olunloyo don ta amsa tambayoyi

Yar jarida mai kawo rudani Kemi Omololu-Olunloyo ta sanar da hakan ne a shafinta na Instagram cewa maza a hukumar yan sandan Najeriya sun mamaye gidanta na Ibadan don daukarta zuwa amsa tambayoyi.

KU KARANTA KUMA: Shugaban APC zai gana shugaban kasa Buhari, da sauran su kan taron al’ada

Koda dai ba’a san dalilin kamun nata ba tukuna, ‘yar tsohon gwamnan Oyo tace an fada mata cewa ba dalilin laifi bane.

Kalli rubutun ta:

Yan sanda sun gayyaci Kemi Olunloyo don amsa tambayoyi

A watan Fabrairu, 2017, wata yar wasan Nollywood Georgina Onuoha ta je Ibadan don ta kama Kemi a wata yarjejeniya inda ‘yar gwamnan ta ki mika wuya.

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng