YANZU-YANZU: Mukaddshin shugaban kasa na ganawa da Jama’atu Nasril Islam da Kungiyar C.A.N
1 - tsawon mintuna
Mukaddashin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya sauka gidan Sir Kashim Ibrahim wanda shine gidan gwamnatin jihar Kaduna.
![YANZU-YANZU: Mukaddshin shugaban kasa na ganawa da Jama’atu Nasril Islam da Kungiyar C.A.N YANZU-YANZU: Mukaddshin shugaban kasa na ganawa da Jama’atu Nasril Islam da Kungiyar C.A.N](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt1hlne5t88ifg.jpeg?v=1)
Sun shiga ganawa da shugabannin addinin Islama da Kirista wato Jama’atu NAsril Islam da kuma kungiyar C.A.N.
![YANZU-YANZU: Mukaddshin shugaban kasa na ganawa da Jama’atu Nasril Islam da Kungiyar C.A.N YANZU-YANZU: Mukaddshin shugaban kasa na ganawa da Jama’atu Nasril Islam da Kungiyar C.A.N](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt3mavd0vg5qv.jpeg?v=1)
Farfesa Yemi Osinbajo ya kulle taron da umurnin cewa a daina zubda jinni a jihar Kaduna.
![YANZU-YANZU: Mukaddshin shugaban kasa na ganawa da Jama’atu Nasril Islam da Kungiyar C.A.N YANZU-YANZU: Mukaddshin shugaban kasa na ganawa da Jama’atu Nasril Islam da Kungiyar C.A.N](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt2ja2ealu9is.jpeg?v=1)
https://web.facebook.com/naijcomhausa/#
https://twitter.com/naijcomhausa
Asali: Legit.ng
Tags: