YANZU-YANZU: Mukaddshin shugaban kasa na ganawa da Jama’atu Nasril Islam da Kungiyar C.A.N

YANZU-YANZU: Mukaddshin shugaban kasa na ganawa da Jama’atu Nasril Islam da Kungiyar C.A.N

Mukaddashin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya sauka gidan Sir Kashim Ibrahim wanda shine gidan gwamnatin jihar Kaduna.

YANZU-YANZU: Mukaddshin shugaban kasa na ganawa da Jama’atu Nasril Islam da Kungiyar C.A.N
YANZU-YANZU: Mukaddshin shugaban kasa na ganawa da Jama’atu Nasril Islam da Kungiyar C.A.N

Sun shiga ganawa da shugabannin addinin Islama da Kirista wato Jama’atu NAsril Islam da kuma kungiyar C.A.N.

YANZU-YANZU: Mukaddshin shugaban kasa na ganawa da Jama’atu Nasril Islam da Kungiyar C.A.N
YANZU-YANZU: Mukaddshin shugaban kasa na ganawa da Jama’atu Nasril Islam da Kungiyar C.A.N

Farfesa Yemi Osinbajo ya kulle taron da umurnin cewa a daina zubda jinni a jihar Kaduna.

YANZU-YANZU: Mukaddshin shugaban kasa na ganawa da Jama’atu Nasril Islam da Kungiyar C.A.N
YANZU-YANZU: Mukaddshin shugaban kasa na ganawa da Jama’atu Nasril Islam da Kungiyar C.A.N

https://web.facebook.com/naijcomhausa/#

https://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Tags:
Online view pixel