Mummunan hatsarin mota tayi sanadiyar mutuwar mutane 22 a hanyar Kano-Kaduna

Mummunan hatsarin mota tayi sanadiyar mutuwar mutane 22 a hanyar Kano-Kaduna

- Malam Sa’idu-Daura yace wasu mutane 58 kuma sun ji rauni daban daban

- Sa’idu-Daura ya kuma bayyana cewa, wandada sun ji rauni suna Asibiti a Tashar-Yari

- Ya fada cewa, baban motan ya dibi kayayyaki da yawa; mutane da kuma itace

Mummunan hatsarin mota tayi sanadiyar mutuwar mutane 22 a hanyar Kano-Kaduna
Mummunan hatsarin mota tayi sanadiyar mutuwar mutane 22 a hanyar Kano-Kaduna

Game da wajen mutane 22 suka rasa rayuwarsu a wani hatsari da ya faru a hanyar Kano zuwa Kaduna.

KU KARANTA: Dalibar jami’a ta hallaka sanadiyar sakacin likita

Mummunan hatsari ya faru a yau, Juma'a, 10 ga watan Faburairu a lokacin da taya wani mota mai lamba WDL 502 XA ta fashe akan titi.

Kwamandan masu tsira da hanyoyi wato Federal Road Safety Commission (FRSC) ta garin Tashar-Yari, Ahmed Sa’idu-Daura, da yake wajen da hatsarin ya faru a daidai Tashar-Musa, karamar hukumar Makarfi, ya tabbatar da maganan.

KU KARANTA: Wani Gwamna ya kai ziyara asibiti, abun da ya gani zai baka takaici

Mal. Sa’idu-Daura ya kuma bayyana cewa, wanda sun ji raoni na frimare healthcare centre a Tashar-Yari.

Ya ce: ''Masu jin rauni a hatsarin mota suna da yawa, zaa kai su asibitin Jami'ar Ahmadu Bello dake garin Zaria daga karamin asibitin.”

KU KARANTA:

Ya kuma ba masu tukin mota shawara akan kar suna gudu da kuma kwashe yawan kaya da mutane.

Ya ce: “Ina son fada ma masu tukin mota cewar, su kula rayuwar mutanen da suke cikin motan suna hannu su ne.”

Asali: Legit.ng

Online view pixel