Mummunan hatsarin mota tayi sanadiyar mutuwar mutane 22 a hanyar Kano-Kaduna

Mummunan hatsarin mota tayi sanadiyar mutuwar mutane 22 a hanyar Kano-Kaduna

- Malam Sa’idu-Daura yace wasu mutane 58 kuma sun ji rauni daban daban

- Sa’idu-Daura ya kuma bayyana cewa, wandada sun ji rauni suna Asibiti a Tashar-Yari

- Ya fada cewa, baban motan ya dibi kayayyaki da yawa; mutane da kuma itace

Mummunan hatsarin mota tayi sanadiyar mutuwar mutane 22 a hanyar Kano-Kaduna
Mummunan hatsarin mota tayi sanadiyar mutuwar mutane 22 a hanyar Kano-Kaduna

Game da wajen mutane 22 suka rasa rayuwarsu a wani hatsari da ya faru a hanyar Kano zuwa Kaduna.

KU KARANTA: Dalibar jami’a ta hallaka sanadiyar sakacin likita

Mummunan hatsari ya faru a yau, Juma'a, 10 ga watan Faburairu a lokacin da taya wani mota mai lamba WDL 502 XA ta fashe akan titi.

Kwamandan masu tsira da hanyoyi wato Federal Road Safety Commission (FRSC) ta garin Tashar-Yari, Ahmed Sa’idu-Daura, da yake wajen da hatsarin ya faru a daidai Tashar-Musa, karamar hukumar Makarfi, ya tabbatar da maganan.

KU KARANTA: Wani Gwamna ya kai ziyara asibiti, abun da ya gani zai baka takaici

Mal. Sa’idu-Daura ya kuma bayyana cewa, wanda sun ji raoni na frimare healthcare centre a Tashar-Yari.

Ya ce: ''Masu jin rauni a hatsarin mota suna da yawa, zaa kai su asibitin Jami'ar Ahmadu Bello dake garin Zaria daga karamin asibitin.”

KU KARANTA:

Ya kuma ba masu tukin mota shawara akan kar suna gudu da kuma kwashe yawan kaya da mutane.

Ya ce: “Ina son fada ma masu tukin mota cewar, su kula rayuwar mutanen da suke cikin motan suna hannu su ne.”

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng