An kama mahaukaci yana kokarin sace yara biyu a Delta (hotuna)

An kama mahaukaci yana kokarin sace yara biyu a Delta (hotuna)

An kama wani mutumi dake karyan hauka a hanyar Utagbaunor/umukwata, karamar hukumar Ukwani dake jihar Delta.

An kama mahaukaci yana kokarin sace yara biyu a Delta (hotuna)
An kama mahaukaci yana kokarin sace yara biyu a Delta (hotuna)

A cewar wani mai amfani da shafin Facebook Ossai Ovie Success, an kama shi ne a lokacin da yake yunkurin satan yara biyu. Ance wanda ake zargin yama kusan kashe daya daga cikin yaran, kafin a kawo agaji.

KU KARANTA KUMA: Akwai jita-jita cewa Rahama Sadau zata dawo Kannywood

“Yan sanda sun kama me karyan haukan. Godiya ga DPO na Obiaruku kan kawo dokin gaggawa. An kai yaron da aka kai ma hari asibiti.”

An kama mahaukaci yana kokarin sace yara biyu a Delta (hotuna)
An kama mahaukaci yana kokarin sace yara biyu a Delta (hotuna)

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng