Ya biya ma mazauna gidan yarin Kano su 25 kudin beli
1 - tsawon mintuna
Wani dan kasa na gari ya kubutar da wasu mazauna gidan yarin jihar Kano su 25 bayan ya biya musu kudaden beli da aka sanya musu.
![Ya biya ma mazauna gidan yarin Kano su 25 kudin beli Ya biya ma mazauna gidan yarin Kano su 25 kudin beli](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt10stf8qs8o78.jpeg?v=1)
KU KARANTA:Dakarun Soji sun kama ýaýan kungiyar Boko Haram su 1,400
Mutumin mai suna Muhammad Jamu ya biya kudaden ne a ranar 3 ga watan Janairu, inda hakan ya sanya aka sako mutane 25 daga cikin mazauna gidan yarin goron dutse na jihar Kano.
Ga hotunan Muhammad Jamu tare da wadanda aka sako:
![Ya biya ma mazauna gidan yarin Kano su 25 kudin beli Ya biya ma mazauna gidan yarin Kano su 25 kudin beli](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt2ghqlq1p2ba.jpeg?v=1)
![Ya biya ma mazauna gidan yarin Kano su 25 kudin beli Ya biya ma mazauna gidan yarin Kano su 25 kudin beli](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt1bno1t3laimg.jpeg?v=1)
Ku bibiye mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa ko a http://twitter.com/naijcomhausa
Asali: Legit.ng