Ya biya ma mazauna gidan yarin Kano su 25 kudin beli

Ya biya ma mazauna gidan yarin Kano su 25 kudin beli

Wani dan kasa na gari ya kubutar da wasu mazauna gidan yarin jihar Kano su 25 bayan ya biya musu kudaden beli da aka sanya musu.

Ya biya ma mazauna gidan yarin Kano su 25 kudin beli
Gidan yarin Goron Dutse

KU KARANTA:Dakarun Soji sun kama ýaýan kungiyar Boko Haram su 1,400

Mutumin mai suna Muhammad Jamu ya biya kudaden ne a ranar 3 ga watan Janairu, inda hakan ya sanya aka sako mutane 25 daga cikin mazauna gidan yarin goron dutse na jihar Kano.

Ga hotunan Muhammad Jamu tare da wadanda aka sako:

Ya biya ma mazauna gidan yarin Kano su 25 kudin beli
Ya biya ma mazauna gidan yarin Kano su 25 kudin beli

Ya biya ma mazauna gidan yarin Kano su 25 kudin beli
Ya biya ma mazauna gidan yarin Kano su 25 kudin beli

Ku bibiye mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng