Hukumar yan sandan NAjeriya
Tantiran 'yan bindiga dauke da makami sun kai hari a wani kauyen jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun kashe mutanen da suka je wurin taron bikin aure.
A labarin nan, za a ji cewa an samu tashin hankali a tsakanin wasu mazauna kauyuka a jihar Kano da jami'an rundunar 'yan sanda, har an samu asarar rayuka.
Wata babbar kotu a Abuja ta bayarayar da umarnin kamo tsohon Minista Kabiru Turaki, shugaban wani tsatso na jam'iyyar PDP, saboda ƙi bayyana a gaban kotu yau.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron DSS ta shige gaba inda aka ceto sakataren gudanarwa na Kibiya da ke jihar Kano bayan an sace shi da Saallah.
Gwamna Nasir Idris ya tabbatar da kisan sojoji tara da ɗan sanda ɗaya bayan wasu ‘yan bindiga sun yi musu kwanton ɓauna a ƙaramar hukumar Shanga ta jihar Kebbi.
Wani mutum mai suna Hamisu Abdullahi mai shekaru 38 ya shiga hannu bayan ya yi ihu “ba ruwa, ba wuta” lokacin ziyarar gwamnan Niger a Suleja da ke jihar.
Sufetun Janar na ‘yan sanda Olukayode Disu ya yi babban garambawul a rundunar, inda ya tura manyan jami’ai 64 zuwa sababbin mukamai a fadin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an yan sandan Kano sun gano wani shugaban yan ta'adda da ya kawo ziyarar Sallah karamar hukumar Bichi a jihar, an fafata.
Hukumar kula da sufurin ruwa ta kasa (NIWA) ta yi martani kan rahotannin da ke cewa wasu 'yan bindiga sun nutse a cikin kogi a Sokoto bayan jirginsu ya yi hatsari.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari