
Hukumar Kwastam na Najeriya







Sanata Francis Fadahunsi, sanatan Osun ta Gabas ya nemi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya bude iyakokin kasar nan domin daidaita taattalin arzikin kasa.

Hukumar Kwastam ta kama wasu mutane dauke da buhunan fatu da kuma naman jaki 414 a iyakar jihar kebbi suna kokarin ketare kasar Najeriya zuwa kasashen ketare.

Hukumar kwastam ta kasa ta bayyana yiwuwar hana shigo da, gami da siyar da kayan sawa na gwanjo a fadin Najeriya. Hukumar ta ce kayan na gwanjo na da illa ga.

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa yana sane ya kulle iyakokin ƙasar nan da gangan domin ƴan Najeriya su noma abinda za su ci, a gida Najeriya.

Gwamnati ta Saki Sabon Bayani Akan Motocin Tokunbo a Najeriya, Farashin Su Ya Sakko da Kaso 47 Cikin Dari Kuma Sabon Bayani Daga Gwmnatin Tarayya: Farashin

Masu neman aiki sun yi masa gayya a tashin farko, shafin NDLEA ya birkice. NDLEA mai yaki da safarar miyagun kwayoyi ta ce yanzu an shawo kan wannan matsala.

Honarabul Chidi, 'dan majalisar wakilai ya fada murna bayan jami'an hukumar kwastam na kasa sun karbota daga hannun wasu barayi a yankin Suleja ta jihar Neja.

An kama wasu kayayyakin aikata laifi da tsageru suka shigo dasu Najeriya na dab zabe. Wannan lamari ya faru a birnin Legas, an bayyana irin kayan da aka kama.

An kama wasu tireloli makare da shinkafar kasar waje wacce shugaba Buhari ya haramtawa 'yan kasar nan cin shinkafar kasar waje. An kama wasu kayayyakin daban.
Hukumar Kwastam na Najeriya
Samu kari