![An shiga jimami bayan an hallaka jami'in hukumar kwastam a Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/e158a1612e49ba08.jpeg?v=1)
Hukumar Kwastam na Najeriya
![An shiga jimami bayan an hallaka jami'in hukumar kwastam a Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/e158a1612e49ba08.jpeg?v=1)
![Gida bai koshi ba: An damke ganguna 85 na fetur za a yi safararsu zuwa ketare](https://cdn.legit.ng/images/560x315/88d41e3d17bd3cfb.jpeg?v=1)
![An kama rubabbun kaji da lalatatun magunguna ana shirin shigowa da su Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/25ca19617b5e32a3.jpeg?v=1)
![Hukumar kwastam ta kama makaman kusan N1bn da ake zargin za a kai ga 'yan ta'adda](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0d9f0a66291181d0.jpeg?v=1)
![Jerin makamai da kwastam ta kama ana shirin shigowa da su Najeriya cikin shekaru 7](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8c9e1e89da0327e0.jpeg?v=1)
![Yaki da ta'addanci: Kwastam ta kama kwantena makare da makamai daga Turkiyya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/36c72cb0c395558f.jpeg?v=1)
![Muhimman abubuwa 3 da ya dace a sani a kan jami'in kwastam da ya mutu a majalisa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d203c0ddf66413ba.jpeg?v=1)
A yau Litinin babban jami'in kwastam, Etop Andrew Essien ya fadi ya mutu a majalisar wakilai. Legit ta tattaro muku manyan abubuwa uku da ya kamata ku sani a kansa.
![Hukumar kwastam za ta dauki matakin da zai kawo saukin kayan abinci a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2af6d8e4f1eae5d2.jpeg?v=1)
Hukumar kwastam ta yi alwashin kawo karshen masu boye kayan abinci a Najeriya domin kawo saukin kayan masarufi. Shugaban hukumar, Wale Adeniyi ne ya fadi haka.
![Kwastam ta gano dabarar da dillalai suka kirkiro wajen shigo da haramtattun kwayoyi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2b658a6a94ace61e.jpeg?v=1)
Hukumar kwastam ta ce ta gano jami'anta da suke taimakawa dilolin kwaya wajen shigo da haramtattun kayayyaki Najeriya. Shugaban hukumar ne ya fadi haka.
![Kwastam ta fadi abin da ke kawo karancin man fetur, ta kama sama da lita 150,000](https://cdn.legit.ng/images/190x107/08660b7173c620fc.jpeg?v=1)
Hukumar kwastam ta kama masu safarar man fetur daga Najeriya zuwa kasashen ketare inda ta kama lita 150,950 da ya kai N105.9m a Adamawa, Sokoto da Cross Rivers
![Gwamnati na shirin janye harajin shigo da kaya, ana sa ran saukar farashin abinci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5d4a47f04e59c5b6.jpeg?v=1)
Yayin da ake fama da tsadar kayan abinci, gwamnatin tarayya na shirin dakatar da harajin shigo da wasu muhimman kaya irinsu kayan abinci cikin kasar nan.
![An ba Gwamnati shawarar karya farashin Dala, watakila farashin kayan waje ya sauko](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ec703589090091d3.jpeg?v=1)
Kwamitin da shugaban kasa ya kafa kan manufofin kasafin kudi da sauya fasalin haraji ya bawa gwamnatin tarayya shawara kan sabon harajin kayan dake shigowa kasar.
![Hukumar kwastam ta dakile yunkurin shigo da fetur da abinci daga makwabtan Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fe73f33dd179d8dd.jpeg?v=1)
Jami'an hukumar hana fasakwauri ta bayyana dakile yunkurin shigo da buhunhunan shinkafa 'yar waje akalla 6,467 ta iyakar Seme wanda ya kai tirela 10.
![Hukumar kwastam ta kama na'urorin kirifto da kudin ganye a Lagos](https://cdn.legit.ng/images/190x107/57ed4e3d1c12b225.jpeg?v=1)
Hukumar kwastam ta fitar da abubuwan da ta kama daga watan Janairu zuwa Afrilu. Ta sanar da kama na'urorin kirifto, kudaden bogi da makamai masu yawa.
![Hukumar NDLEA ta kai samame Legas da Ogun, ta lalata haramtattun kwayoyi da dama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/56e1be1c3fa65e52.jpeg?v=1)
Hukumar NDLEA ta yi nasarar kamawa da lalata miyagun kwayoyi a jihohin Legas da Ogun. Shugaban hukumar ne Buba Marwa ya bada sanarwar ranar Talata
Hukumar Kwastam na Najeriya
Samu kari