Hukumar Kwastam na Najeriya
Ministan Kudi kuma Ministan Tsare-Tsaren Tattalin Arziki, Mista Wale Edun, ya bayyana cewa an dakatar da harajin a 4% kan kayan da ke shigo wa Najeriya.
‘Yan sandan Ondo sun kama Abdullahi Saliu da ya sa dade yana sojan gona da kanal din soja ya na damfarar mutane kudi. Yanzu haka dai an gurfanar da shi a kotu.
ACG Babatunde Olomu, ya jagoranci hukumar Kwastam a wajen tattarowa gwamnatin tarayya Naira tiriliyan 3.7 a tashar Apapa da ke Legas a cikin wata 16 kacal.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar Kwastam ta kasa ta bayyana cewa daruruwan mutane ne su ka nemi guraben aiki tun bayan sun tallata neman aiki a 2024.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi jimamin rasuwar tsohon shugaban hukumar Kwastam, Ahmed Aliyu inda ya yi masa addu'ar samun rahama.
Hukumar kwastam ta sanar shirin yin gwanjon man fetur mai tarin yawa da ta kama a Adamawa da Taraba a kan N10,000 duk lita 25. Litar mai a kan N400.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan kishin kasa, Dr. Bolaji Akinyemi ya shigar da 'kara a gaban kotun tarayya kan tsawaita wa'adin shugaban hukumar kwastam.
Za a ji yadda hukumar Kwastam ta Seme ta kama mota dauke da kayan hada bam, kudin waje, wiwi, da shinkafa, tare da kama wanda ake zargi da laifin.
Masu aikin shinkafa sun fara rufe masana'antu a Najeriya saboda karyewar farashi bayan fara shigo da abinci ba tare da haraji ba. Sun bukaci dawo da tsarin Buhari.
Hukumar Kwastam na Najeriya
Samu kari