Jihar Kebbi
Gwamnatin tarayya ta yi martani kan harin da 'yan bindiga suka kai a jihar Kebbi. Gwamnatin ta bayyana cewa za ta ceto dukkanin daliban da aka sace.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi Allah wadai kan harin da 'yan bindiga suka kai a Kebbi. Ya ba gwamnatin Tinubu shawara.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da sace dalibai 25 a makarantar sakandaren gwamnati ta mata da ke, Maga, jihar Kebbi. Yanzu haka jami'an tsaro na nemansu.
Karamin ministan tsaro, Dr Bello Matawalle, ya nuna alhininsa kan sace dalibai mata da 'yan bindiga suka yi a jihar Kebbi. Ya ce an ba jami'an tsaro umarnin ceto su.
Abubakar Malami ya tabbatar da cewa zai tsaya takarar gwamnan jihar Kebbi a zaben 2027 yayin da ya caccaki gwamnatin APC kan matsalolin ilimi, lafiya da tsaro.
'Yan bindiga dauke da miyagun makamai sun kai hari makarantar kwana, inda suka kashe mataimakin shugaba, suka sace dalibai masu yawan gaske a jihar Kebbi,
Wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kashe shugaban MSSN da suka sace yana aiki a gonarsa a Yauri jihar Kebbi. Mansur Sokoto ya ce sun kashe shi.
Tsohon ministan harkokin musamman, Kabiru Turaki (SAN) ya lashe kujerar shugaban PDP na ƙasa bayan samun kuri’u 1,516 a taron da aka yi a birnin Ibadan.
Malaman addinin Musulunci da Kirista sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shirya taron addu'a na kasa da azumi domin magance matsalr tsaro.
Jihar Kebbi
Samu kari