Jihar Kebbi
Yayin da za a shafe kwanaki 3 ana sheka ruwan sama a Arewacin Najeriya, NiMet ta ce za a samu ambaliya a Kebbi, Gombe da Bauchi da wasu jihohin Arewa ta Tsakiya.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa jihar Kebbi ta yi babban rashi bayan sanar da rasuwar Mai Martaba Sarkin Zuru da ke jihar a Arewa maso Yamma a Najeriya.
Hukumar NiMet ta yi gargadin ambaliyar ruwa a jihohin Kebbi da Neja a ranar Asabar. Hukumar ta shawarci mazauna jihohin su dauki matakan kare kansu da dukiyoyinsu.
Jam'iyyar ADC ta dauki matakin dakatar da shugabanta a jihar Kebbi. Ta zarge shi da yin abubuwa ba tare da shawara ba, tare da jawo 'yan siyasar Abuja zuwa cikinta.
NiMet ta yi gargadin ruwan sama da ambaliya a jihohin Arewa da Kudu, ta shawarci mazauna yankunan ambaliya su dauki matakin gaggawa don kare rayukansu.
Gwamnan jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris watau Kauran Gwandu ya amince da raba yankin hakimin Maiyama gida biyu, ya sanar da sababbin hakiman da za su jagorance su.
Ministan tsare-tsaren kasafi kudi, Atiku Bagudu ya ce gwamnatin Bola Tinubu ta mayar da hankali kan zuba jari a ababen more rayuwa don inganta tattalin arziki.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin 'kasar nan sun yi nasarar fatattakar wasu 'yan ta'adda sama da 95 yayin suka baro Zamfara a babura zuwa Neja.
Ambaliya ta lalata gonakin shinkafa a garuruwa 7 na jihar Kebbi, inda dubban manoma suka yi asara yayin da ake fargabar samun karancin abinci a ƙasar.
Jihar Kebbi
Samu kari