Jihar Kogi
Wani matashin mai suna Maleek Anas ya wallafa a shafin X cewa ya sayi buhunan siminti guda biyu kan kudi N6,000 kowane daya daga kamfanin Dahiru Mangal.
Masu garkuwa da ɗaliban jami'a da hadiman shugaban ƙaramar hukumar Kabba/Buhu a jihar Kogi sun nemi N10m a matsayin kun fansa, sun sauko daga N100m.
Jam'iyyar SDP ta zargi gwamnatin jihar Kogi da magoya bayan APC ta yin taron bikin murnar samun nasara a shari'ar zaben gwamnan jihar tun gabanin kotu ta yi hukunci.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya musanta zargin cewa yana da hannu a daukar nauyin masu zanga-zanga a Najeriya inda ya ce ana neman ba ta masa suna.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kogi ta tabbatar da kubutar shugaban karamar hukuma, Zacchaeus Dare-Michael da wasu daga cikin hadimansa da aka sace.
Rahotanni sun nuna cewa wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun yi awon gaba da shugaban riƙo na ƙaramar hukumar Kabba/Bunu a jihar Kogi, Barista Dare.
Wata kungiyar matasa a jihar Kogi ta fitar da gargadi ga wasu da ake zargi za su kai hari gidan gwamnatin jihar da sunan zanga zanga domin su kama Yahaya Bello.
Jim kaɗan bayan sanatan LP ya koma APC, Hon Salman Idris na jam'iyyar ADC daga jihar Kogi ya sanar da bin sahunsa zuwa jam'iyya mai mulkin Najeriya ranar Talata.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba dan uwan tsohon gwamna Yahaya Bello damar zuwa kasar ketare domin neman lafiya a shari'ar da ake yi kan badakalar N3bn.
Jihar Kogi
Samu kari