Babban kotun tarayya
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuka ta amince da bukatar da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta nema a shari'ar ta da Nasir El-Rufai.
Kotu ta hana Gwamna Aiyedatiwa tsaya wa takara a 2028 a jihar Ondo. An ce barin sa takara zai saba wa dokar wa'adin shekaru 8 na mulki a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar ICPC ta samo sabon umarnin kotu da zai ba ta damar ci gaba da binciken Nasir El-Rufa'i a tsare na kusan mako biyu.
Kotun daukaka kara ta zartar da hukunci a shari'ar da ake yi da gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa, kan bukatar sake neman wa'adi na uku a kan mulki.
Kotun daukaka kara ta zartar da hukunci a shari'ar da ke gabanta kan rikicin shugabancin jam'iyyar PDP wadda ta kasance babbar jam'iyyar adawa a Najeriya.
Kotun daukaka kara ta kammala sauraron dukkanin bangarorin da ke cikin kararrakin da ke gabanta kan rikicin shugabanci na jam'iyyar PDP mai adawa.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kula da gidajen gyaran hali ta tabbatar da cewa Abba Kyari na tsare a hannunta bayan hukuncin babbar kotun Abuja.
Kotun Abuja ta wanke DCP Abba Kyari daga zargin ƙin bayyana kadarori. Mai shari'a Omotosho ya ce NDLEA ta gaza tabbatar da zargin da take yi wa ɗan sandan.
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin Abuja, ta dage shari'ar tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa kan zargin daukar nauyin ta'addanci.
Babban kotun tarayya
Samu kari