Babban kotun tarayya
Hukumar tsaro ta DSS ta gurfanar da Abdulmalik Abdulazeez Obadaki a gaban kotu, mutumin da ake zargi da jagorantar kai hari wata coci a jihar Kogi.
A labarin nan, za a ji cewa babban fasto a Najeriya, Bishof Mathew Kukah ya bayyana cewa dalilansa na ganawa da Nnamdi Kanu a kurkuku a Sakkwato.
A labarin na, za a ji Barista Abba Hikima da Dr. Bello Galadanchi na ci gaba da bibiyar batun N-power a kotun ma'aika domin kwato hakkin matasan Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci gwamnonin jihohi 36 a Najeriya su bai wa kananan hukumomi kudinsu kai tsaye, domin bin hukuncin Kotun Koli kan ‘yancinsu.
Babbar Kotu a birnin Abuja ta amince da belin wucin gadi da hukumar EFCC ta ba tsohon ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Sanata Chris Ngige.
Wata kungiya mai suna RAI ta bayyana bukatar da ke akwai na binciken tsohon Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed bayan zarge-zargen Aliko Dangote.
A labarin nan, za a ji yadda bokaye da ke ikirarin amfanin da aljanu wajen samawa jama'a kudi suka fada hannun ECC bayan an dade ana fakonsu a Legas da Osun.
A labarin nan, za a ji cewa daya daga cikin jagororin AADC a Kano, Ibrahim Ali Amin ya fusata bayan Ganduje ya ki jin magana game da kafa Hisbah Fisabilillahi.
Kotun Koli ta tabbatar da ikon shugaban kasa na ayana dokar ta-baci a jihohi, da kuma ikon dakatar da zababbun gwamnoni a shari'ar da gwamnoni PDP suka shigar.
Babban kotun tarayya
Samu kari