![Tsadar rayuwa: DSS ta gano inda matsalar take, an cafke barayin abincin tallafi a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f257037fa3771fd0.jpeg?v=1)
Department Of State Security (Dss)
![Tsadar rayuwa: DSS ta gano inda matsalar take, an cafke barayin abincin tallafi a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f257037fa3771fd0.jpeg?v=1)
![Hukumar DSS ta gano masu shirya zanga zanga, ta yi gargadi mai zafi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/efa0c2b56435aa1f.jpeg?v=1)
![Ana dab da Sallah, hukumar DSS ta fitar da muhimman sako ga Musulmai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/efa0c2b56435aa1f.jpeg?v=1)
![Aiki ba lasisi: Kotu ta yanke hukuncin dauri kan 'yan canji 17 da aka kama a Kano](https://cdn.legit.ng/images/360x203/aae2196ac9c231c1.jpeg?v=1)
![Bikin Sallah: DSS ta shawarci masallata yayin da ke shirin fita sallar karamar idi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/efa0c2b56435aa1f.jpeg?v=1)
![Ana dab da fara azumi, hukumar DSS ta aika da sabon gargadi ga 'yan Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ead022477394e98a.jpeg?v=1)
![Hukumar DSS ta kama Aisha Yesufu? Gaskiya ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d2fa31de3d867526.jpeg?v=1)
Wani dandalin binciken gaskiya ya bincika wani ikirari na cewa jami’an hukumar DSS sun kama Aisha Yesufu. Yesufu ta kasance mai rajin kare hakkin ‘dan adam.
![Masu zanga-zanga sun mamaye majalisar dokokin tarayya saboda abu 1, bidiyo ya bayyana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/15550c7163925ccd.jpeg?v=1)
A ranar Talata, 27 ga watan Fabrairu, hugaban kungiyar kwadago ta kasa, Joe Ajaero ya jagoranci dubban masu zanga-zanga zuwa majalisar dokokin tarayya.
![Kasar Yarbawa: Yadda Buhari ya tura DSS don su kashe ni, Sunday Igboho ya yi zargi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/98ec64cbbfc057a6.jpeg?v=1)
Sunday Igboho, ‘dan fafutukar kasar Yarbawa ya yi ikirarin cewa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tura jami’an hukumar DSS don su kasha shi.
![Kungiyar ƙwadago ta yi wa hukumar DSS martani mai zafi kan yunkurin hana ta yin zanga-zaga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f42bfcb6c7f5cbe6.jpeg?v=1)
Shugabannin kungiyoyin ƙwadago sun ce ba gudu ba ja da baya daga kudirin da suka yi na gudanar da zanga-zanga a ranar 27 da 28 ga watan Fabrairu a fadin Najeriya.
![Babu ruwanmu: Shugaban kungiyar Miyetti Allah bai hannunmu Inji Jami’an DSS](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fc4a5829667e63b9.jpeg?v=1)
Sababbin bayanai sun fito bayan bacewar shugaban 'yan Miyetti Allah Kautal Hore a Nasarawa. Hukumar DSS tace ba ta tsare da shugaban kungiyar makiyayan.
![Yanzu: DSS Ta Kama Shugaban Kungiyar Miyetti Allah Na Kasa, Dalili, Bayanai Sun Fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aaa6a213cee138ac.jpeg?v=1)
Jami’an hukumar tsaron farin kaya ta kasa sun cafke shugaban kungiyar Miyetti Allah Kautal Haure, Bello Bodejo, kan kafa kungiyar ‘yan banga a Nasarawa.
!['Dan Majalisa ya bukaci DSS ta fito da dalibin ABU da aka tsare na shekaru kusan 10](https://cdn.legit.ng/images/190x107/58d8ed64da94ea69.jpeg?v=1)
Wani ‘dan Majalisar NNPP ya ce DSS ta saki Bawan Allah bayan shekara 9 yana hannun hukuma. Kotu ta ce a saki Malam Isa Umar amma har yau bai fito ba.
![Yadda DSS suka dakile dakarun soji daga yin juyin mulki zamanin Buhari, FFK ya tona asiri](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8778de73d4f47911.jpeg?v=1)
Femi Fani-Kayode, tsohon ministan sufuri, ya ce DSS sun dakile shirin dakarun soji na yin juyin mulki zamanin Shugaba Muhammadu Buhari. Ya kuma jinjinawa Yusuf Bichi
![Hukuma ta cafke Shugaban NIRSAL bayan watanni ana binciken zargin satar N5bn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3a0b85ed24058a10.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban hukumar NIRSAL ya na hannun jami’an tsaro. Ana zargin ya tsere da motocin ofis 32 bayan Shugaba Muhammadu Buhari ya kore shi daga aiki.
Department Of State Security (Dss)
Samu kari