Dan Wasan Kwallon Kafa
Lionel Messi ya zarce Ferenc Puskás, inda yanzu ya zama dan wasan da ya fi kowa yawan kwallayen da ya ba da aka zura a raga a tarihin kwallon kafa.
Real Madrid na shirin kashe sama da €100m domin sayen dan wasan Najeriya, Victor Osimhen daga Galatasaray, matakin da zai sauya tsarin harin ƙungiyar a kakar gaba.
Kocin Najeriya, Eric Chelle ya ce kasar DR Congo ta yi tsafi da wani ruwa kafin ta samu nasarar doke Super Eagles a wasan neman shiga gasar Kofin Duniya.
Ƙungiyar Katsina United ta karyata rahoton da ke cewa magoya bayanta sun mamaye fili yayin wasan su da Barau FC a Katsina inda suka hallaka dan wasa.
Dan wasan Argentina, Lionel Messi ya bayyana cewa zai yi farin cikin komawa gasar kofin duniya bayan lashe gasar a 2022. Messi ya ce yana fatan taka leda a 2026.
Peter Obi ya yi Allah wadai da cewa an kashe kudin da FIFA ta bayar wajen gina filin wasan jihar Kebbi a kan Naira biliyan 1.75. Ya ce rashawa ta yi yawa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar NPFL ta fusata bayan hargitsin da ya tashi bayan wasan da aka buga tsakanin Kano Pillars da Shooting Stars a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta shirya bayar da lambobin yabo da na girmama wa da wasu fitattun mutane da su ka taimaki kasa.
Lionel Messi ya lashe kyautar Ballon d’Or sau 8, mafi yawa a tarihi yayin da Ronaldo ke biye da shi. Rahoton Legit Hausa ya dubi manyan zakarun da sababbin taurari.
Dan Wasan Kwallon Kafa
Samu kari