Dan Wasan Kwallon Kafa
Tawagar 'yan wasan Najeriya ta samu nasara a wasan daf da na kusa da na karshe da suka yi karan batta da takwarorinsu na kasar Algeria a gasar AFCON 2025.
Victor Osimhen ya yi barazanar yin murabus daga Super Eagles bayan rikicinsa da Ademola Lookman a wasan AFCON; shugaban NFF na ƙoƙarin rarrashin sa don ya ci gaba.
Victor Osimhen da wasu 'yan wasan Super Eagles 3 na fuskantar dakatarwa idan suka samu katin gargadi a wasan Uganda na gasar AFCON 2025 kafin zagayen 'yan 16.
Yayin da ake shirin fara AFCON 2025/2026, akwai fitattun ‘yan wasan Afirka irin su Mohamed Salah, Didier Drogba da suka yi fice amma ba su taba lashe kofin AFCON ba.
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona SC ta sanar da mutuwar dan wasan ta, Mario Pineida bayan an harbe shi da bindiga a kasar Ecuador. Masu mutane ne suka harbe shi.
Tsohon kyaftin din kungiyar Super Eagles, Mikel John Obi, ya ce ya kira fadar Muhammadu Buhari domin ‘yan wasa su samu alawus dinsu na gasar cin kofin duniya a 2018.
Kocin Super Eagles ya fitar da jerin ƴan wasa 54 da ke da damar wakiltar Najeriya a gasar AFCON cikin wannan wata, inda daga bisani za a zaɓi 28 da suka fi cancanta.
Lionel Messi ya zarce Ferenc Puskás, inda yanzu ya zama dan wasan da ya fi kowa yawan kwallayen da ya ba da aka zura a raga a tarihin kwallon kafa.
Real Madrid na shirin kashe sama da €100m domin sayen dan wasan Najeriya, Victor Osimhen daga Galatasaray, matakin da zai sauya tsarin harin ƙungiyar a kakar gaba.
Dan Wasan Kwallon Kafa
Samu kari