Kotun Kostamare
Kotun majistare da ke zamanta a Jos, babban birnin jihar Filato ta kama wani matashi, Arron Garba da laifin sata, tare da yanke masa hukuncin zaman gidan kaso.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta sahalewa hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta rufe asusun kirifton wasu mutane hudu.
Kotun Magistrate da ke jihar Ondo ta daure basarake mai daraja da ake kira Francis Ogundeji a gidan kaso har na tsawon shekaru uku saboda saba umarnin kotu.
Rundunar 'yan sandan Kano ta kama mutanen bisa zargin sata, lalata kadarorin jama'a da na gwamnati, tayar da hankula da gudanar da taro ba bisa ka'ida ba.
Ma'aikatar shari'a ta Kano ta tafka asara bayan masu zanga-zanga sun kutsa cikinta tare da sace muhimman abubuwa daga cikin akwai kudi masu yawa da bindigu.
Kotun Daukaka Kara ta ba da umarnin sake duba shari'ar da aka yi kan dambarwar masarautar Ile-Oluji da ke karamar hukumar Ile-Oluji/Okeigbo a jihar Ondo.
Babbar kotun jihar Kano dake zaman ta a sakatariyar Audu Bako a nan Kano ta dauki mataki kan shari'ar Hafsat Surajo bisa zargin kashe yaron gidanta.
Bayan shafe kwanaki 15 a hannun masu garkuwa da mutane, yaran mai Shari'a Janet Galadima sun shaki iskar 'yanci. Yanzu haka yaran na tare da mahaifiyarsu.
Babbar kotun tarayya ta umarci alkalan Kano guda biyu da su ajiye mukaman da gwamnatin Kano ta ba su na bincikar tsohon gwamna Abdullahi Ganduje.
Kotun Kostamare
Samu kari