Kotun Kostamare
Wata babbar kotun jiha da ke Ilorin, jihar Kwara ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga mutane biyar da ake zargin sun kashe mutane 39 a harin bankin Offa.
An gurfanar da wata matar aure a gaban kotun majistire bisa zargin kashe ɗan ƙaramin ɗan kishiyarta ta hanyar zuba masa fiya-fiya a abinci a jihar Kano.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta gurfanar da Abubakar Kurna, wanda ake zargin ya kashe matar da zai aura, Naja'atu Ahmad, kotuɓta bada umarnin kulle shi.
Kotun majistare a jihar Kano ta sake tasa keyar matashin dan jarida zuwa gidan gyaran hali na Kurmawa kan zargin cin mutuncin Gwamna Abba Kabir da Sanusi II.
Tsohon sanatan Adamawa ta Arewa, Elisha Abbo ya ba Wange David wa'adin awa 72 da ta nemi yafiyarsa kan bata masa suna ko su hadu a kotu domin neman hakkinsa.
Kotu a Kado da ke Abuja ta yi zama kan zargin tsohon Minista a Najeriya, Kabiru Turaki da dirkawa wata ciki inda alkalin ya ba yan sanda umarni kan shari'ar.
Dara ta ci gida yayin da aka cafke tsohon alkalin kotun shari'ar Musulunci a jihar Kaduna mai suna Mahmud Shehu kan zargin cin zarafin wata matar aure a Zaria.
A wannan labarin, za ku ji kotun majistare da ke zamanta a Sakkwato ta tura Shafi’u Umar Tureta gidan yari bisa zargin cin zarafin gwamnan jiharsa, Ahmed Aliyu.
A wannan labarin, za ku ji babbar kotun tarayya da ke zamanta ta Abuja ta aike da mutane 75 da ake zargi da gudanar da zanga-zangar adawa da gwamnatin Tinubu kotu.
Kotun Kostamare
Samu kari