Kotun Kostamare
Wani dan asalin Najeriya mai shaidar dan kasar Burtaniya, Oludayo Adeagbo ya jefa kansa a cikin matsala bayan damfarar Amurkawa $5m, ya samu gurbi a kurkuku.
An gurfanar da Bala Muhammed, dattijon nan na Bauchi da ya rika wallafa hotunansa da 'yan mata a Facebook. Ana tuhumarsa da bata sunan wadda ta yi kararsa.
Wata kotu a Ikeja babban birnin jihar Legas ta yankewa malamin da aka kama yana lalata yarinya hukuncin ɗaurin rai da rai, alkali ya ce ya ci amanar da aka ba shi.
Kotu a kasar Sweden ta daure dan gwagwarmaya Rasmus Paludan a gidan kaso kan cin zarafin Musulunci da Musulmai inda ya kona Alkur'ani yayin zanga-zanga.
Kungiyar masu kafafen yada yada labarai ta Northern Broadcast Media Owners Association (NBMOA) maka tashar talabijin din Arewa24 da wasu guda bakwai a gaban kotu.
Kotun majistire ta yankewa mutum 2 da ta kama da laifin haɗa baki da aikata rashin gaskiya kan Ɗantata da T Gwarzo hukuncin ɗaurin watanni shida a gidan yari.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Nyanya Abuja, ta yanke hukunci kan karar da tsohon Minista, Kabiru Turaki inda ya nemi a sakaye binciken gano uban wata ya.
Da alama dai tsuguno ba ta kare ba, yayin da gwamnonin PDP su ka gaza samun matsaya a kan makomar shugaban PDP, Umar Iliya Damagum tare da komawa tsohon mukaminsa.
Majalisar Tarayya, Terseer Ugbor ya maka Gwamna Alia Hyacinth na jihar Benue da mukarrabansa biyu kan zargin bata masa suna game da kayan tallafi.
Kotun Kostamare
Samu kari