Abun Bakin Ciki
An tabbatar da mutuwar fitaccen dan jarida kuma daya daga cikin wadanda suka kafa mujallar Newswatch, Dan Agbese, ya mutu yana da shekaru 81 da haihuwa.
’Yan sanda a New Orleans sun kama wani matashi dan Najeriya, Chukwuebuka Eweni, bisa zargin kashe mahaifinsa da raunata ’yan uwansa mata biyu a cikin gida.
Karamin ministan tsaron ƙasa, Bello Matawalle ya ziyarci dangin marigayi Umar S. Fada a Gusau da yan bindiga suka hallaka a jihar Zamfara a ranar Asabar.
Dan marigayi tsohon shugaban kasa, Johnson Aguiyi-Ironsi, Thomas Aguiyi-Ironsi ya ce ya bar komai ga Allah bayan kashe mahaifinsa, ya ce Najeriya ta koyi darasi.
Cocin Katolika na Wukari a jihar Taraba ta tabbatar da rasuwar Fasto Nicholas Kyukyundu bayan doguwar rashin lafiya, yana da shekara 66 da haihuwa.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce tana binciken domin gano waɗanda ake zargi da hallaka wasu matan aure, uwargida da amarya, ta hanyar cinna musu wuta.
Tsohon kwamishinan yada labarai, Don Adinuba ya ce labarin da ke yawo cewa tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano ya mutu a birnin Landan na Birtaniya.
Mutum ɗaya ya mutu, shida sun ji rauni a turmutsutsin da aka samu a gidan Ministan Tsaro, Bello Matawalle a Gusau. An ce lamarin ya faru ne a ziyarar ministan.
Gwamnan jihar Katsina ya nuna alhini kan rasuwar Alhaji Nuhu Yashe, Bebejin Katsina, yana kiran wannan babban rashi ga iyalansa, al’umma da masarautar Kusada.
Abun Bakin Ciki
Samu kari